Allah ya kyauta. Amma ai dama kowa ya sayi rariya yasan zata zubda ruwa
@ishaqkhalid6816
21 күн бұрын
Allah yayi mana maganinsu
@muhammadabdulwahhab8566
21 күн бұрын
Dan Allah in tambaye ku; - Muslim Muslim ticket, masallatai nawa suka gina a Nigeria. - Mahaddata nawa suka yaye. - Maguzawa ko ba ra sa Addini ko Krista nawa suka musulumtar????
@ibsnomaa
21 күн бұрын
Adalcin Allah ne sakayya ga wanda yayi aiki mai kyau koda ba musulmi bane. Dan haka Allah ya sakama Jonathan da alkhairi shi duk wayanda suke yaki da wannan. Anci amanar mu kawai
@nashbash5573
21 күн бұрын
Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar.Allah yabia.
@zakariyyamustapha7553
21 күн бұрын
Hmmmm Allah ya kyautata inkaki fadin gaskiya a duniya a lahira zakuyi bayani Allah shiyasan gaskiyarku daku dasu
@abdurrahmanlawal9798
20 күн бұрын
Me kake nufi kana goyon bayan Gwamnati ne ? Ko menene?
@user-cr4rk3cy5q
21 күн бұрын
Jazakallahu khairan
@ibrahimmuhammad2307
20 күн бұрын
Allah kakarfafi musulunchi a Nigeria daduniya bakidaya
@AbbaUmar-ib8hg
21 күн бұрын
Aslm mashallah
@MustaphaIsa-fm4rg
21 күн бұрын
Wai wa yace muku wannan Muslimi ne shi
@ibrahimabubakar8415
20 күн бұрын
Allah ya Isa tinibu
@tukurhassan-wu1rc
16 күн бұрын
Allah ka iyamana da iyawarka
@aliyuusman3455
21 күн бұрын
bada ladahh
@ibrahimmuhammad2307
20 күн бұрын
Innalillahi wa'inna
@aishatuyabubakar2416
19 күн бұрын
Ya Allah ka yi mana maganin su.
@ibrahimmuhammad2307
20 күн бұрын
Allah kakunyata makiya musulunchi
@ibrahimmuhammad2307
20 күн бұрын
Nasan gwwmnan kano bazaiyi shiruba
@MustaphaIsa-fm4rg
21 күн бұрын
Malamai basu zabe shi dan ya kawo luwadi ba amma sun zabe shi saboda kudi. Wasu daga cikin malamai
@muhammadabdulwahhab8566
21 күн бұрын
Kudin ne wan nan gomnatin ke so kawai. Saboda idan a ka ba su , sai su sace. Bayan ga tunbim bashi a kan Yan Nigeria.
Пікірлер: 20