Fitaccen mawakin nan na Kanyywood, Nazifi Asnanic, ya ce ya rera wakar ‘Halitta’ ne domin ya ja hankalin jama’a game da muhimmancin halittun Allah.
Asnanic ya shaida da TRT Afrika Hausa cewa “duk wani marubuci ana so ya zama mutum mai kirkira, to gaskiya na zauna na yi tunani cewa me zan yi da zai dauki hankali” shi ya sa ya rera wakar ta halitta.
/ trtafrikaha
/ trtafrikaha
/ trtafrikaha
Негізгі бет Abin da ya sa na yi wakar 'Halitta' - Nazifi Asnanic
Пікірлер: 18