LABARAN KANNYWOOD EXCLUSIVE
06/12/2020
1. A Cikin Labaran Namu na Wannan mako, Za Ku ji Jerin Sunayen 'Yan Matan da Amaryar Nuhu Abdullahi ta kasa
2. An shirya fim na musamman kan yadda ake kashe-kashe da garkuwa da mutane a Arewa.
3. Bayan Korar Shari'ar Naziru Sarkin Waka, Ko kunsan sauran 'yan Kannywood din da suke a Tsilla-tsilla?
4. Sabon shirin fim din nan mai suna FATI ya kafa babban tarihi a Kannywood
Kar ku manta, ku danna Subscribe a ``Kannywood Exclusive TV`` sannan ku danna alamar karaurawa, domin samun labarai da Rahotanni da zaran mun dora.
Негізгі бет Adam A. Zango Ya Tona Asirin Boko Haram
Пікірлер: 13