Duk meneman kano da masifa ya Allah ka meyar musu da sharin su kansu da iyalansu ameen ya rabb
@Murtalasurajabdullahidry
2 ай бұрын
Allah ya qarawa sarki sns lpy
@NigeriaMdarle-bq5dp
2 ай бұрын
Sai aminu
@hassanharuna6604
2 ай бұрын
Allah yataimaki sarkin kano Alhaji Aminu Ado bayero
@mukhtarisa9571
2 ай бұрын
Allah SWT Ya bada dauwamanmen zama lahiya
@RashidaSaidusabo
2 ай бұрын
Allah ya kyauta yakamata gwamnoni sucire hannunsu a hidima na sarauta
@zubaidahsalihu6211
2 ай бұрын
Allah ya kyauta ya ganar da mu Baki daya
@user-io2ms8ho2r
2 ай бұрын
May Allah help us make peace with them
@tahirlawan42
2 ай бұрын
Dawa za ai yaki mu ina ruwan mu da su zuci kan su
@mukhtarisa9571
2 ай бұрын
Wannan kishi da kaunar mutanen Kano sunyi daidai
@ZaliyaAbdoulaye-mk1xc
2 ай бұрын
Hausawa mu farka da ga bacci. Walahi ana anfani da raunin imani mu a na tiwtar da mu. D'un mi tikin mutun biyun nan daya ba zai karbi kadara ba ya barma dan uwan sa. Allah mai dalili né.
@hapsatsali8739
2 ай бұрын
Kariya kakeyi munafukin Allah meyasa dafarko kace kayi tawakkali muzaka yiwadara iliminka kadanne yaro farkoma aminu zaabawa kukayi kutun kutun da konkoson yabaka sai Allah karbe kayansa yabawa wanda yakeso sai kadaura damarar yaki da Allah ya Allah ka kunya azzalumi mara imani
@eenarage3021
2 ай бұрын
Damarar yaki yadaura da Allah dama? To yanzu daya dawo kan kujerar mulki,,me kenan za'a Fassara wannan maganar?😮
@ZaliyaAbdoulaye-mk1xc
2 ай бұрын
Hausawa mu farka da ga bacci. A na anfani da raunin imani mu a na tiwtar da mu. Mi ya sa a tikin biyun guda ba zai karbi kadara ba ya barma dan uwan sa. Allah ya mai dalili né
Пікірлер: 23