ALLAH YASA KA,AMMA GASKIYA A MAI DA SUBSIDY.SHINE KAWAI MAFITA
@surajoumarahmad1285
4 ай бұрын
Yanwahala Malamai da Pastors Allah ya isa tsakaninmu daku kune kuka ci amanarmu muka zabesu. Azzalumai
@djmboy
4 ай бұрын
Masha Allah Allah ya sawakamana
@YayaCisse-zb1ld
4 ай бұрын
Ok😮😊
@muhammadabdullahi-uh1hg
4 ай бұрын
Masha Allah
@muhammadmusamuhammad4710
4 ай бұрын
ALLAH ya kawo sauki rayuwa
@aliyuyusuf3950
4 ай бұрын
Malan Kuma say Allah yatan bayeku gobe kiyama kana daga cikin wa andasu kamay kanfe
@Muhammad_Nuhu_Mandella
4 ай бұрын
Abin suka zata a daga gareshi alkhairi kuma sai ya saɓa masy
@mustaphamohammedgidaje124
4 ай бұрын
Da kai kabiru gombe ciki aka zabe shi😢
@aliyuyusuf3950
4 ай бұрын
Zakiyi bayani agaban Allah maliman siyasa tafi sallah kujefa bayin Allah cikin balai saboda kudi
@muhammadmahmud4841
4 ай бұрын
Amin yarabbi
@mudassirumuhammad
4 ай бұрын
Allah shiyimuna sauki😢🙏
@sulaimandauda4865
4 ай бұрын
Kawai kuce adawo da tallafin mai dana dala bawai asiyowa mutane abinci ba yan kwangilar tinibu
@AnasUsman-SG.A
4 ай бұрын
Allah ya kawo sauki
@MrPresident1tvv
4 ай бұрын
Allah sakawa malam da Alkhairi Amma dan Allah idan za a tura irin wannan saqon Aringa tura shi da Turanci 🙏🙏
@mustaphamohammedgidaje124
4 ай бұрын
😂
@user-jg5wx9tb3h
4 ай бұрын
Hmm kabiru kenan, Ashe zaku fadawa shugaban qasa gaskiyar? Ai inace ko shima bera sunciye kujerun gidansa ne.
@abubakaryakubu211
4 ай бұрын
Malam dik laifinnanfa na azzaluman mahukuntane acigaba damatsamusu lanba
@sulaimandauda4865
4 ай бұрын
Aikunsan matsalar kaman yadda kukamai kamfen kuje kubada shawara adawo da tallapin man fetur
@matube9022
4 ай бұрын
Nigeria bata da wani Baitul Mali da talakawa suka cancanci a yi amfani da shi wajen taimaka masu, abinda ya kamata asiwaju ya yi a wannan lokacin dole yayi reverse na waɗancan tsauraran matakai da suka kawo mu cikin wannan yanayin, a dawo da farashin man fetur ƙasa, a dawo da darajar Naira ta hanyar taƙaita amfani da dollar a cikin Nigeria. Saboda haka idan kunne yayi jiki ya tsira gobe ma ku sake karɓar atamfa da taliya daga shugabannin siyasar jihohinku waɗanda kawai kujerunsu suke karewa
@baruwankuinaruwanku3187
4 ай бұрын
Ina ka bar campaign din Muslim-muslim?
@Son-allahOusseini
4 ай бұрын
Atay ma kawa talakawa aykin yi yafi abintchi.
@sulaimandauda4865
4 ай бұрын
Bacin Kun karbi kudi kenan
@abbalawanfagge4053
4 ай бұрын
Gaskia malaman nan kun raina mutane
@nasirubabxy8946
4 ай бұрын
Allah yakawo mana sauki rayuwa🙏
@muhammadmusamuhammad4710
4 ай бұрын
Ni mazaunine a kasar Algeria naduba kasar Algeria Dan hk wallahi duk duniya Babu Wanda ake cuta irin Dan Nigeria ALLAH ya kawo karshan azaluman shuwagabani da azaluman farar hula
@mdmohammad-cv7sd
4 ай бұрын
😭😭😭😭🙏🙏🙏🙏🇳🇬😥
@joelbillison
4 ай бұрын
😂😂😂hahaha jagaba she ne gaba
@lawalsallau4734
4 ай бұрын
Muzlim Muzlim not MUSLIM MUSLIM😮
@tijaysnain2632
4 ай бұрын
Ina balalau Shima banji yayi magana ba, munafukan malamai ai ku kuka kaimu ga wannan halaka, bayan an cika maku aljihu wai zaku zo ku cikamu da surutun.banza, u guys have lost my respect
Пікірлер: 43