A cikin wannan video malam yayi magana game da abunda ya faru a garin Niger in da aka yiwa wadansu sojoji kwantan Bauna aka kakkashe su da kuma yadda ya rasa dan uwansa a irin wannan yakin sunkuru.
Malam ya kawo dukkan bangarorin da kuma dalilin da ya sanya dole a dakatar da wannan yaki da ake yi.
Негізгі бет Bandit biyu ke yaki ya zama dole a yi sulhu zubar jini yayi yawa
Пікірлер: 2