Allah ka isar mana YaHayyu Ya Qayyum. ''Hazbunallah wa nimal wakil"
@bintadayyabu1060
27 күн бұрын
Ameen yarabbi Allah ya wulakantasu
@halidourabiou9496
28 күн бұрын
Allah ya wulakanta wadannan yan bindiga Allah ya tsine musu al barka amin
@khadijatunmanmusa4621
28 күн бұрын
Amin ya Allah
@halidourabiou9496
28 күн бұрын
Allah ya jikan sa da rahama amin ya hayyu ya qayyum birahamatika astagis
@زيتزيت-د6ع
28 күн бұрын
Allah yajiqanshi darahama Allah yagafartamasa
@abbashariff1801
27 күн бұрын
Allah ya kyauta da Halayen mu Subhanallah 😢😢😢
@MAIKUDIMUHAMMADGOGARMA
27 күн бұрын
Amin Amin
@AbdussamadSoja
25 күн бұрын
Allah ya kawo zaman lfy
@FatimaMuhammadshuwa
25 күн бұрын
Allah yasa aljanna ce makomarsa mukuma muyi hakuri insha Allahu kowa ze girbe abinda yashuka ai duniya ba ma tabbabace akwa ranar sakamako Allah yasa mufi qarfin zuciyarmu
@zahraddeeniabubakar8416
28 күн бұрын
Allah ya sawake kai kuma Allah yasakama da al kairi
@abdallahmoussa7167
28 күн бұрын
Allah ya saka da alheri,🙏
@AliAbdouMoutari
28 күн бұрын
Allah yaji ƙanchi da rahama Allah yasa ya huta,amma gaskiya arewacin Najeriya ana cikin tachin Hankali Allah ya kawo mafita.
@uthmanabdullahi3063
28 күн бұрын
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun Allah ya jikansa yagafartamasa yasaka masa
@user-hr6bh2yh8z
28 күн бұрын
YAN TA'ADDAN AREWA DABBOBINE , JAHILAI MAHAUKATA .,BASUSAN KOMI BA SAI KISA. ALLAH YA KIYAYE. SHIGABAN KASA DA GWAMNA SUNA KALLO SUN KYALE. WA INNAN YAN TA'ADDAN DARMUN GINDI GARESU., KOWA YA SANI. NI INA SON DAN ALLAH IYALIN SARKI DAN YAN AREWA BAKI DAYA KAI DAMA DUKAN YAN NIGÉRIA SU KAI SHIGABAN KASA DA GWANNAN SOKOTO KARA A KOTUN DUNIYA SUMA SU DAN DANA KUDAR SU, HALIN SU YA CI SU.
@janaidumuhammad3167
27 күн бұрын
Ameen yah rabbi
@marymchcn4066
28 күн бұрын
innalillahiwa inna ilaihinraju un allah yayimishi rahama nijeriya kenan 🤦😭😭😭😭😭😭😭
@nasiruabdulrasheed39
27 күн бұрын
Jiramuke wani ya zo ya gyara mana, Allah ya kiyaye Allah yajikan sarki.
@omarmohamad9196
28 күн бұрын
Hakane wallah 😢😢😢 allah ya jikata darama
@FunnyDivingBoard-ck4kq
27 күн бұрын
innalillahi wa inna ilaihirrajiunnn Allah yamasa Rahamah Gaskiyar magana Democradiyar nan duk Ita ce sanadin jefamu Awannan hali da muke ciki yakamata musulmi yacire Tsoro mukoma ga Addinin Allah baki daya
@زيتزيت-د6ع
28 күн бұрын
Wallahi kuwa hakane gwamnonin jahohin arewa da sarakai kama daga emmajalisu Har zuwa kamsuloli da sojoji shugaban qasa uwa uba wallahi insun hada kai zasuiya magance matsalar wallahi insulhubeyiba sukamasu su kakkashesu
@AbdaAbdiua-c3g
28 күн бұрын
Allah yajikanshi da rahama
@ousmanabarke941
28 күн бұрын
Allah ya jikansa da rahama Allah ya tsinema manyan erewa albarka
@shuaibuisamuhammad867
28 күн бұрын
Dan Allah ka janye.wanna.kalma.ta tsinuwa.na jam 'i domin akoi.nagari.ashikinsu
@razpick-all4644
27 күн бұрын
Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun😢
@Harunapullo
28 күн бұрын
Allah ya jikan
@SadisuAttahiru
27 күн бұрын
Innalillahi wainna ilaihin Raji una 😭😭😭😭😭😭
@زيتزيت-د6ع
28 күн бұрын
Muma talakawa mugyara halayammu Kuma mudage da karantamusu alqunut in Sufi qarfimmu to basufi qarfin allahba
@MuhammadAbdullahiIdris-l7z
27 күн бұрын
Hakane, amma zuciyarmu ba bugawa. Shiyasa ake mana wannan cin kashin.
@bachirbachir-tu8fbNiger
28 күн бұрын
انا لله وانا اليه راجعون 😭🇳🇬
@salihumohammadmusa7581
28 күн бұрын
Allah yajikansa
@JigisJigis-my1jz
27 күн бұрын
Wawa ye ne ai😢
@edrissousseni9968
28 күн бұрын
Babu batun Allah ya shiryesu Allah ya tsine musu albarka
@MaryamKd-s4l
28 күн бұрын
Ameen yah hayyu ya Qayyum
@mohammadabubakar4855
28 күн бұрын
A gaskiya mall kayi magana mai keu, ALLAH ya saka maka da alheri duniya da lahira, ama maganan gaskiya daga banbanchin akida aka fara yaki damu, musaman yan yan izala ke karfafa akida fiye kamar kace akidanci yazo anasi ne, a nan nike kara girmama ALHAJI PROF MAQARI, yace wurinda muka samu sapkani kadan ne, akan wuraran da muka adu baki daya, ina ma ace yan izala zasu fahimci wanan darasi, da wata kila asamu saukin lamari, ALLAH KA IYAMANA DAN GIRMAN RAHMAN KA DA KARFIN MULKIN KA YA ALLAH, ALLAH BADUN ALINMU BA YA ALLAH.
@saeedkds1180
26 күн бұрын
🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻😭😭😭😭
@abdulfaram3924
27 күн бұрын
ranan da zah ka fadah gaskiyah , zah samu mafitah
@Salemah-mg2le
28 күн бұрын
😢😢😢😮😮😊
@kadiriyacoubou6550
28 күн бұрын
walahi kagayi gaskia
@nafiutahirbalarabe
27 күн бұрын
Re-orientation of our people is paramount, if I am to advice our leaders they need to review thier priorities in governance. Allah ya taimake mu, Amin.
@Harunapullo
28 күн бұрын
Gaskiy🎉ane
@user-sd9xl3lc6x
28 күн бұрын
😭😭😭😭🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽🤲🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽🙏🏽
@MAIKUDIMUHAMMADGOGARMA
27 күн бұрын
Slm.ko yanzu KAYI kokari
@MaryamMaiwadainuwa
25 күн бұрын
Munfisu yawa sun fimu hadin kai 😢😢😢 Arewa mu farka
@laifihanjine1428
28 күн бұрын
matsalar arewa gwamnati shi kadai bai iya ka karshen ta
@lifanabazai5146
28 күн бұрын
Yau Kuma Ana misali da arna.
@lawalyusufaabubakar428
28 күн бұрын
Malan malamai su kara wayar da kan jamaa.
@AbubakarIssaka-sy4hs
28 күн бұрын
Malan waena dabubina
@YauOil
24 күн бұрын
Dan segaya jikukin dan ta ada danfudiwu karyakakiyi monafuki jinin ta adanch ne kufulani
@MAIKUDIMUHAMMADGOGARMA
27 күн бұрын
Ai IRIN ku muke so masu fadin gaskiya.
@AmmaduAbubakar
27 күн бұрын
Angayamaka bafullace yanada iymanine😅
@moussarabe-xd9eu
28 күн бұрын
Hausawa Nigeria tsoro ciya guareku. Ku bazu cikin daji ku kashe duk bafulatani. Zaman lafiya ya dawo cilas.
@PeterAllahnana
28 күн бұрын
Yaki da Fulani ne Biafra suna yin .al-qasim inda Kai hausawa ne da ka sani cewa masala arewa Fulani ne.mudi ku malamia Kuna buyi su da suna adini jama'a arewa zasu Sha wuya.jaruma Hausa tana tona musu asiri ama ku malamia Kuna Kiran ta yar basata.i ku malamia Kune Kuna karfafa ta adanci a arewa.
@ASADULISLAMTV
28 күн бұрын
Babu Kabilan da ba Dan Ta'adda
@PeterAllahnana
28 күн бұрын
@@ASADULISLAMTV gaya Mani kabilun da taadaci su ya Zama, ko kusa ma da na fulani.bari in gaya Maka gaskya.masalar Nigeria Fulani ne.
@MustaphaSalisu-lp8wi
28 күн бұрын
ASLM HAKA ABIN YAKE MAL. BAMU NACI AKAN ABINDA YAKE DAMUMMU
@spider8760
25 күн бұрын
Mallam the comparison us not right. The Biafrans are fighting for their freedom and who told you that aladda is better than that of the igbos? In ur sight ur aladda looks beautiful but in the sight of others it doesn't. The fight of this 2 groups are totally different though i know very well most of you keeps comparing them together but they are not. Next time i will write in hausa
@AK-B-GHIDE.
24 күн бұрын
Haba dai malam Kai da nake mala ganin Mai zurfin tunanine Kuma kake wannan batun! Bari in Dan fede maka biri ko da ba harwitsiya bah! BELLOW TURJI buzu ne Amma ba bafulatani bane. Boko Haram kanurai ne while MAIDUGURI is belonged to MARGI TRIBE NE! so ya kamata mugane ce wa da lauje chikin nadi kawai
@AdamMuhammad-vj1yi
28 күн бұрын
Tarihi ya maimaita Kansa, Haka kakan waddanan yan ta addan wato kasurgumun Dan ta adda Dan fodiyo ya kashe kakan wannan sarkin "umaru bawa Jan gwarzo, Amanar Allah tachiku fulani kamar yarda kukaci amanar hausawa a kasar Hausa
@ASADULISLAMTV
28 күн бұрын
Wannan ai ba Abun mamaki bane Don kun fadi haka Annabin mu ma kallon Dan Ta'adda kuke mishi bare Dan fodio
@abdulkarimgarba7310
28 күн бұрын
Kai wawa kayi shuru
@jangosambo9688
28 күн бұрын
Allah Ya jikansa Kumar yasa makoman shi Al Jannah Firdausi. Sei A ina matasan Arewa suke ne? Ga Matasan Hamas Gaza na guazza was,kwana nan sei da muka ganin Matasan Bangladesh 🇧🇩 da Yen Sei Lanka ,Ga matasan Taliban shekara 20 guabza da America 🇺🇸 da garuka 33 . Matasan ku ya Arewa Raguaye Banza da. God doesn’t come down from heavens to fight for you. You have a large number of Youths that could help face the Insurgency by targeting the houses of your Arewa Governors and The so called Sarakuna Banza da Gifu irisu SANUSI LAMIDO DA NA SOKOTO!!
Пікірлер: 66