She's the only person speaking up,She's so honest and passionate about her country. May ALLAH bless her
@muhammedAliDoc
2 жыл бұрын
Baiwar Allah hajia naja’atu Allah kara maki lafia Allah ya tsareki da sharrin masu sharri ke kam ko a lahira Allah ba zai tambayeki ba duk abunda zakiyi kinyi 💔
@umaryari3152
Жыл бұрын
Keep it up Hajiya, come what may, the truth will in shaa Allah triumph. Your doggedness in speaking out the truth will prevail over falsehood and sycophancy. Am always your fan because of your persistent stand on the right wing !
@muhammadsalisu3180
2 жыл бұрын
Allahu Akbar! No matter the circumstances, intensity and magnitude of CORRUPTION; Allah SWT will in His Infinite Possibilities and Mercy grant us people who can boldly says the Truth and call a Spade a Spade, no matter the consequences; Hajiya Naja'atu Mohammed is ONE of those people in Nigeria. Nigerians are happy and proud of you, praying to Allah SWT to support and protect you. May Allah SWT rewards you abundantly for your continuous contributions to save Nigeria and Nigerians from the clutches of our ungodly politicians, Aameen Yaa Hayyu, Yaa Qayyim.
@shamsuddeenshamsuddeen8716
Жыл бұрын
Allah yaja zamaninki,Allah yaraba Nijeriya da mulkin yayan akwai
@abbasharuna3961
2 жыл бұрын
Gaskiyar ki Naja'atu wallahi hakane maganar ki babu karya aciki
@muhammedbuhari7376
2 жыл бұрын
May Allah bless You 🙏 hajiya najaatu
@sanitakori8413
2 жыл бұрын
I thank you so much Najaatu. You have spoken the minds of many and majority Nigerians.
@surajobuzu2855
2 жыл бұрын
Certainly Baba Takori
@alibalasalihi8668
2 жыл бұрын
Hajia I was among BUK team from Kano to support yr election into ABU student Union in 1979 U a still d President of all talakawas whc yr late Husband died for their in emancipation May Allah continue to give d strength Amin
@ghahmad4598
2 жыл бұрын
Gaskiyane wannan Hajia, Buhari ya zamar mana Dan autan fukafukai. Ya zalincemu ya cuce mu ya haincemu. Saidai mu barshi da tarihi ya yanke masa hukunci domin wallahi zaa zo wajen.
@hadizahaliru6318
2 жыл бұрын
Alhamdullah am so happy and grateful to you because you did speak well,but Buhari can not do it alone we all need to be pure at heart so that Nigeria can be a better place for all of us
@calebezekielhyeladingari406
2 жыл бұрын
Truth, dear aunty Hajia! GOD bless & protect you iJN
@bellomohammed6861
2 жыл бұрын
Hajjiya naja'atu kinbiyani najijjinamiki Allah ya karamiki Lfy.
@hauwagarbashehu3689
2 жыл бұрын
Hajiya muna godiya gaskiya apc ne suka cucemu dasuka sake tsayar da tsohon nan don gaskiya tsohon yarude
@safiyyausman2829
2 жыл бұрын
God bless u hjya Naja'atu.may Allah protect and guide u.
@muhammadshaikh2814
2 жыл бұрын
Gaskiyane wallahi
@saifullahidahiru8028
2 жыл бұрын
Allah yaqarawa hajiya naja,atu. Lafiya da nisan kwana
@musamshuaib2657
2 жыл бұрын
Wanan gskya ne hajiya Naja.atu Allah ya Mana chanji na alkairi
@aishausman8865
2 жыл бұрын
Hm ni saboda dadin wannan program nama rasa abunda zancemiki mamana Ya Allah yasa kigama da duniya lfy Allah yasawa zuri'arki albarka Allah yarabaki da kunyar duniya da lahira Allah yasa kiyi kyakkyawan karshe Allah yasa kicika da kalmar shahada
@yareemaimamcisse6173
2 жыл бұрын
Ameeen Yaã Rabbil Alameen
@muhammadsalisu3180
2 жыл бұрын
Nigerians are equally proud and happy with the unequal match and progression of Farin Wata Tv for their outstanding journalism, manifested in their programs. I strongly believed that theirs is Journalism for the people of Nigeria and the Way Forward. May Allah SWT continue to support your kind efforts and sacrifice for the benefits of Nigeria and Nigerians, Aameen Yaa Hayyu, Aamin Yaa Hayyu. We're basically proud of YOU. Remain blessed and committed, please.
@ibrahimumaru2741
2 жыл бұрын
May Allah bless and protect you,indeed truth is bitter.
@tijjaniibrahim2791
2 жыл бұрын
Excellent commendation!!! But it'll be better to write in Hausa, while commenting on Hausa program.
@ramatoukeita1060
2 жыл бұрын
0
@ramatoukeita1060
2 жыл бұрын
K bi
@Sarki_pato
2 жыл бұрын
Gaskiya Hassada Mugun Ciwo Neh. Sbd Ankai Sunanki Abaki Minister Dattijo Yace A'a Shine Kike Ta Wadannan Sumbatun. Kiji Tsoron Allah Kizama Mai Gaskiya Da Fadinta. Maqaryaciya Banza Kawai. Wlhi Kikoma Ga Allah Kidaina Irin Wannan Shirar Dazatasaki Fushin Ubangiji. PMB FOR EVER
@zainabtahir7218
2 жыл бұрын
Kai Amma dai maganganunka basuyi kyauba bakada da'a Allah ya shiryeka hajiyarmu ta Fadi gaskia duk Wanda ya Fadi magana mara kyau akanta toh ba gaskia tare dashi Allah yatsare Mana ke
@ahmedabubakar7780
2 жыл бұрын
Salam alaikum alh ummar faruk Allah ya sa ka ma ka da Al kari da kai da mutanen ka Kuma inama mamammu kuma mutuniyar kirki Allah ya sa kima da duniya lfy Haj ina gaishiki daga abubakar Ahmed maitam Abuja Nigeria thanks 🙏
@user-zs2iw2jr5r
11 ай бұрын
Allah CIKA Re mana key hajiya najaatu
@saniyunus6172
2 жыл бұрын
Allah yasa mugane gaskiya gaskiyace
@abdullawan7857
2 жыл бұрын
Allah saka da alkhairi mama kin sauke nauyinki
@surajobuzu2855
2 жыл бұрын
Allah ya saka miki da alherin Allah kin fadi gsky dai Allah ya kara muna irinki sbd ireirenku basuda yawa hajiya Najaatu Allah ya baki dama
@umaraliyu319
2 жыл бұрын
Good presentation HAJIYA Allah ya saka da alkhari
@ibibrahim625
Жыл бұрын
👍👍👍👍❤️
@FarinwataTV
Жыл бұрын
don Allah kuyi subscribing zuwa sabon tashar mu ..+ kzitem.info/rock/0oCrfmW4fMFC87XCABxU1A
@hananzacks4858
2 жыл бұрын
Mama Naja'atu, God bless you 🙏
@muhammadumar911
2 жыл бұрын
gaskiyane mama saidai Wanda bayason gaskiya. kuma kin sauke nauyinki
@abubakaryahaya6824
2 жыл бұрын
Tabbas wannan gaskiya hajiya naatu Muhammad Buhari baiyi mana adalci ba
@mammasanimammasani4409
2 жыл бұрын
Gaskiya Hadjiya Allah yakama ki da Alkhairi
@ibrahimkaramiibrahimkarami2906
Жыл бұрын
Gaskiya hjy kinyi fa
@ummeesalees6408
2 жыл бұрын
Yas
@kabirusani4427
2 жыл бұрын
gaskiya ta fada
@gismayusuf632
2 жыл бұрын
Assalam Alaikum Inayiwa babbar yaya barka da zuwa Allah ya karamata lfy da nisan kwana yawowa kasarmu Nigeria mafita
@Theordinarypresidentson
2 жыл бұрын
Hajia Allah ya saka miki da alheri
@nafiusalisu5921
2 жыл бұрын
Gaskiya ne hajiya Allah yakara muki lafiya
@lovechannelibb3399
2 жыл бұрын
Wannan gaskiya ne may Allah bless you Hajiya Naja atu
@harunaali2592
2 жыл бұрын
Allah yakamu daga sharrin masu sharri ko yan siyasa ko masu sukar gnt
@salihuabubakar6996
2 жыл бұрын
Ameen barawon government.
@a4p344
2 жыл бұрын
Hajjiya Allah shi kara lafiya. Hakan yayi kyau agayawa kowa gaskiya.
@dahiruabubakar7574
2 жыл бұрын
Hajiya naja kin birgeni da wannan maganar akan abunda yake faruwa domin bahari yagaza da yayansa ake kashewa da tini yadauki mataki akai wallahi bamu yafeba Allah yakwacemu yatsaremu amin
@jimohsemiu4064
2 жыл бұрын
May almighty Allah bless you ma
@nafiusagir8660
2 жыл бұрын
Allah ya Kare Mana ke hajiya naja,atu Allah ya kawo Mana mafita
@maadjouawal7946
2 жыл бұрын
Buhari ya kamata ka yar kwallo ka rabu da kuda. Game da cin hanci da rashawa Naja'atu ta nuna cewa mai dokar barci ya buge da gingedi. Thanks to you for the enlightening.we do understand that the ruling government has failed. May Allah change the troublesome situation.
@doctordodo3742
2 жыл бұрын
Allah Ya Saka Miki Da Alheiri.
@salahgarba5644
2 жыл бұрын
kaga macce wadda taci uban maza wajan gayin gaskiya.
@abdulbasi3726
2 жыл бұрын
Allah yatsareki hajiya najatu dasharri munafukai azzalumi tsinan,nu
@mohammedibrahim-wn2ew
2 жыл бұрын
Gaskiya mama Hajiya naja atu maganarki gaskiya CE mulkin ciki ma con hanci fafi tsada a baya zaka ba Dan sanda naira hamsin sai ya code maka Ama yanzu ko dubu kabashi zaice yayi kadan aikin gomnati in zaka nema abaya dubu hamsin zaka samu amma yanzu common police sai kabada dubu daribiyar za ace maka
@ibrahimm.hussain7578
2 жыл бұрын
Gaskiya daci gare ta, daga kin ta sai 6ata. Allah ya saka da alkhairi.
@khaleedumar5252
2 жыл бұрын
allah yakara lafiya hajiya naja.atu
@aliyuidrisadam7513
2 жыл бұрын
ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI ALLAH YASA KI GAMA LAFIYA
@idrissidi7150
2 жыл бұрын
Ba gaskiya bane ace makaman yan taádda sunfi na sojojin Nigeria, kuma munafuncin dake cikin mu ne ke cinye mu.
@ahmadshehuusman275
2 жыл бұрын
Maganganun ki gaskiya ne, Allah SWT Ya saka ma ki da alkhairi. Muna fatan yadda ki ka mahinci matsalar Arewa Allah SWT Yasa shugaba Buhari ya dauki shawarwarin ki. Allah SWT Ya kawo mana maganin wannan bala'in ameen. 'Yan Arewa mu tashi tsaye mu gyara halayen mu, mu rike Allah SWT mu daina munafurtan kan mu.
@fureraidris9238
2 жыл бұрын
Hajia ko a gaban ubangiji ina ganin kin fita domin kin dade kina fada.Allah ya kareki
@kabirmurtala6658
2 жыл бұрын
Good observation
@umarfarouq7810
2 жыл бұрын
Thank you so much hajiya najaatu
@ibrahiminuwa3969
2 жыл бұрын
Allah yasadai don Allah kikeyi
@ibrahimabdullahi8783
2 жыл бұрын
U have said it all.
@ibrahimousmane4018
2 жыл бұрын
Jarumar mace mai kamar maza
@umarfarouq7810
2 жыл бұрын
Thank you hajiya najaatu
@yusufsaadyahaya4322
2 жыл бұрын
Allah ya biyaki da mafificin alkairi amin
@stephentauna2957
2 жыл бұрын
Malama, Bihari yazo ya nade kasar Nigeria ne. Munki Allah, shi Kim'a yskimu, shikenen.
@ibibrahim625
Жыл бұрын
Merci
@FarinwataTV
Жыл бұрын
don Allah kuyi subscribing zuwa sabon tashar mu ..+ kzitem.info/rock/0oCrfmW4fMFC87XCABxU1A
A gaskiya kin Sosa min dai dai garin da yake yimin kaikayi hajiya Naja'atu, Allah ya ja zamaninki ya kara miki kwarin gwuiwar fadin gaskiya komai dacinta, amin
@masaudusaniumar9047
2 жыл бұрын
Honestly speakings may Allah give us solutions
@suleimanabdulrahaman6811
2 жыл бұрын
Allah ya saka mana a wajen Buhari.
@fatimahabobaker1739
2 жыл бұрын
Masha.Allah
@rabibalarabe3039
2 жыл бұрын
Masha Allah, Allah ya saka maki da alheri. To Kuma menene amfanin zabin dan arewa tunda sun kasa kare Mana hakki, Kuma masu manyan kaki na Nigeria Yan arewa ne, Allah ya bi Mana hakkin mu
@ismailboys3418
2 жыл бұрын
Allah yakara miki daraja da stawon kwana 🤲
@lukaauta3439
2 жыл бұрын
Allah shiyi maki albarka Hajiya,gaskiya batada dadi
@solomoniliya9584
2 жыл бұрын
Hajiya Naja'atu, Allah yayi maki albarka. Kin fadi gaskiya. Hannu da kafa nake maki taafi.
@suleturai118
Жыл бұрын
wan nan magana hakatake Allah ya kyauta
@aliabubakar8142
2 жыл бұрын
america ma bazata bari ya cigaba da mulki ba har bayan 2023. yayi izna da Tolbert , Samuel k, doe da kuma chalse Taylor na Liberia yaga ya qarshensu yazo?
@peterabrahams5500
2 жыл бұрын
Shin kam me ya sa ba za mu zabe mace irin Hajiyan nan ta zama President ba!? Irin Aisha Yesuf! Har yanzu akwai "Yan Arewa" wadanda ba za su yarda da zahirin gaskiyar cewa tafiyar Gwamnatin APC karkashin Buhari mumunar wulakanci ce Nigeria ta shiga. WLH Arewa ta ji kunya kwarai!!! Shi Senate President Ahmed Lawal sai mika wuya a Kujera!
@dahiruabubakar7574
2 жыл бұрын
Idan kuma bahanunsa to Allah kagani kaka womana dauki
@abdurrahmanshuaibu8312
2 жыл бұрын
Jaalhak wazahakal badil. Kanal Basil wakana zahukan.Allah ya karamiki albarka Yakima karemu Baki daya.
@jamilunjiddan5662
2 жыл бұрын
Mungode Hajia
@mohammediliyamk8106
2 жыл бұрын
Allah yakaremana ke Mama
@ayubaasheshe4454
2 жыл бұрын
This is point blank!
@mustaphadugajiahmad257
2 жыл бұрын
Buhari asarar kuri’a..
@abubakarhassan1592
2 жыл бұрын
Kinfadi gaskiya haka yake
@bakrismr2889
2 жыл бұрын
Allah yasaka meki da alheri🥰🥰🥰
@bakrismr2889
2 жыл бұрын
Allah yasaka meki da alheri🥰🥰🥰
@jameelaallahyajikansudarah9355
2 жыл бұрын
Allah yasakawa H Naja'at da Alkairi ya kareki kinfadi gaskiya kinfita harga Allah.
@musasadesale4920
2 жыл бұрын
Anabata ministan Yan sanda saita Rasa ta ina zata Fara aikin,mu Yan Nigeria in zamu gyara halinmu mugyara.
Пікірлер: 100