Wannan zikiri anyishine a cikin garin Godiya (Nigeria) Hijra 1435 a karkashin jagorancin mai girma Gausi Almustapha Mahadin Zamani wanda yake a kasar Niger cikin garin Tudun Faila.
Wannan kadan kenan daga cikin aikin Sahibul wakati Baba Gausi Imam Mahadi.
Негізгі бет Da'ira Zikiri daga rundunar Zakiran Baba Gausi Almustapha Mahadin Zamani
Пікірлер: 27