Allah yatunamai asiri Allah yakare musulunci da musulmi gaskiya bamusulmi yayi wannan aikinba
@ahmadsaad9465
21 күн бұрын
Dimukuradiyya yaudara ne a Africa wallahi wake up
@babangayougayou1094
21 күн бұрын
Wala haula wala kuwata illah bi'llah masifa ne wannan 😢
@hapsatsali8739
21 күн бұрын
Aljanu ya Ake damusa Har yasan yaje yasayi main kuna mutane Kuma Har yajefa wuran bátá konashi ba Kuma yagudu yabuya ana Badda sawu da cawa musulmi be
@BuhariHarou-nf4fl
19 күн бұрын
Allah yacirya
@hapsatsali8739
21 күн бұрын
Kongilace ka Wai Yan. In zaatyii anfani da Sunan hauka bawani. hauka an Sawa musulunci ido in kkuntu watannin da sukawuce an kama Wani a marsalaci ba musulmiba in anyii Wasa zamu gane kurenmu atsaya da adduoi iyi Taraba wa amasallatai Allah yayi mana maganinsu
@user-nq8mh7fo5k
18 күн бұрын
Kai me ce abinda ya Yi dai dai ne, Allah ya hadaka da Masifan day ya fi shi.
@AbakarHassan-kc2ep
20 күн бұрын
الله اکبر الله یاغفر لهو
@Ismailabdoulkader
17 күн бұрын
karya né yaudaran musulmans
@AliRabi-yj1ef
21 күн бұрын
Aljannu ne ke damunsa, Na taɓa jin wani marar lafiya da yake jin kowa na yi masa isgili Allah ya kiyaye
@alaminmohammad7005
18 күн бұрын
À aika shi lahira kawai
@jibrinalkhaseem5278
12 күн бұрын
Tashin hankali 😭😭😭😭😳
@youssoufabdouscience3523
21 күн бұрын
إنا لله وإنا إليه راجعون، اللهم اغفر لهم وارحمهم 😢😢
@MimG20
18 күн бұрын
wannan abunda yayi daidai yayi
@jibrinalkhaseem5278
12 күн бұрын
Yanzu shikenan Babu abinda za ayimashi
@user-nm1ey3pd6h
16 күн бұрын
Allah sakamana
@SaniLabaran-zh9uu
19 күн бұрын
Meyiwa Yana da.ciwon kwakwalwa. saboda zakaji yanacewa.duk Wanda kecikin unguwar babu Wanda a.masa laifiba. daga manyan har yaran.unguwa?
@LawanUmar-mc6bj
20 күн бұрын
Subhanallah
@maryamgibrin6773
15 күн бұрын
Nidai har yanzu inaiwa wannan matashi duban mara lfy.
Пікірлер: 34