Ma Sha Àllah Gaskiya ban taba sauraren malamin nan ba sai yau Yafadi gaskiya tsakanin sa ga Allah Kuma Àllah yasaka maka da alkhairi amin
@nmimaigatari79
22 күн бұрын
Masha Allah, Malam Allah saka da alkairi. Actually the Federal Government is trying to bring violence to Kano. May almighty Allah protect Kano and the people of the state.
@fcmarkstaracademy8804
20 күн бұрын
you don't know what you are saying, mumu waiting bring federal government in to this
@musasarkingina2834
17 күн бұрын
Your thinking is Insane.kwankwwso and kwankwasiyya are the problems of Kano pls.
@sanihussainigimi4406
22 күн бұрын
Allah Ya saka maka da ALKHAIRI Mallam Prof maqari. In Shaa Allah za a samu maganin wannan rigimar. Allah Ya kawo zamani lafiya.
@muhammedabdullahi5474
22 күн бұрын
Masha Allah mugode sheikh prof maqari. Allah yasaka da Alkheri ♥️
@abdulkarimsalman
22 күн бұрын
❤ Allah ya saka da alikhari duniya da na lahira Albarka Annabi da Ahalulbaiti SAWW ❤
@shehusani7241
22 күн бұрын
Allah yah kawomana karshen azzaliman shugabanni Allah yah isa tsakaninmu daku
@soumanahamanihamidou7190
22 күн бұрын
Kaji Gaskiya Allah ya Biya Malame 👍👍
@sanidanmamazxzdsani5662
21 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi maulana
@inuwahabilu4736
10 күн бұрын
Alhamdulillah! Ya' Allah tsaremu daga sharin duk wanni mai sharri akan musulmai, ya' Allah tare mana jahar Kano tare da Arewa baki daya dakuma Nigeria baki daya Amin Ya' Allah ganar da shuwa gaban ninmu sugane gaskiya sudena chutar da yan' Nigeria baki daya. Ya' Allah kayimana sauyi bisa duk wani alzalumi.
@MuhammadYusuf-zc2yd
3 күн бұрын
Allah yasa sugane , federal government has a limitation at the same time state government also have it's onw limitations, there leaders should take notes as a matter of time,.
@yahuzayusufu7898
20 күн бұрын
Ma'sha Allah malam Allah yasaka da alkhairi akwai Allah baya barci Allah yakawomana karshen masifun dasuke damunmu na gida da daji alfarmar annaburrahma ameen
@muhammadaminuauwalu794
22 күн бұрын
Amin ya Rabbi. Allah ya karya mana makiyan wannan jihar tamu mai albarka
@AlhajiSaminuNigerMarahdi
22 күн бұрын
GaskiyaneMoulana🤲☝️
@UmarBello-pz8ev
11 күн бұрын
Allah yasaka da alkhairi
@BisharMaidaura
19 күн бұрын
Masha Allah, Allah ta'alah yasa wannan sakon ya isa inda akeso ya isa.Allah ta'alah yasakawa malam da alkhairi.
@murtalasharu
16 күн бұрын
Allah ya saka da alkhairi
@user-qw2rk9rg9s
22 күн бұрын
Prof Allah ubangiji ya saka da alkhairi
@user-rq7xr3zj1w
17 күн бұрын
Masha Allah hakikatul kalam
@AyubaIsah-he8gx
21 күн бұрын
Wannan gaskiyar ce tagagari mafi yawancin malamai wallahi, Allah ya saka da akhairi
@SunusiIdrisdutse
22 күн бұрын
Gaskiyane malama AllAh Yakara lafiya ❤🎉
@yahayaumar3718
22 күн бұрын
ALLAH ya saka da alheri
@nazirusalisu4986
22 күн бұрын
Innalillahi wainna ialaihi rajiun Allah ka ruguza dukka wanda ke burin rugaza arewa Ameen .Anata walkiya Muna gani kuma munaji Muna kuma saurare makiya arewa gakunan walkiya nata futo dasu Allah zaunar mana da kasarmu da garinmu lpy Ameen ❤
@aliyubello5214
18 күн бұрын
Masha Allah Allah yaqara kaimaka muna baki dayya
@bashirsanusi-sq5pk
9 күн бұрын
Allah ya sakama da gidan aljanna
@EeEe-jk2je
20 күн бұрын
Allah yasaka da alkhairi muna godiya Allah kare mana kano daga sharrin masu sharri 🤲🤲🤲
@FatimaAbubakar-gc9mo
22 күн бұрын
Gaskiya wannan abun be kamataba kuma cinfuskane da rainamana jaha amman insha Allah hakonsu baze cimma ruwaba
@SmilingArcade-ru3dk
22 күн бұрын
Allah yabamu Ikon aiki da gaskiya, Ammade wasu wallh daga cikin talakawanma abin kunya waisaikaga saboda rashin sanin ciwon kai suna goyan bayan rashin giskiya.
@halimamusa3546
22 күн бұрын
Allah ya kawo saukin wannan al'amari.😢
@mustaphahashimu1015
22 күн бұрын
Sai sarki sunusi
@user-ql9kl9xr3h
20 күн бұрын
Masha Allah Allah Hafiz kayi gaskiya Allah yabaka lada
@aliyuabdulrahman130
21 күн бұрын
Ubangijin Allah y karya alzalumai baki daya Amin y Allah ya hayyu ya kayyum
@d.bcooper2271
21 күн бұрын
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke
@ShamsuSulaiman-zx4sm
20 күн бұрын
Allah sarki kai makari wannan fa ba gaskiyace kake fadiba kana goyon bayan wani bangarene zan iya cewa son zuciyarkane idan ma an tada hankali a kano abbane yaja kuma wallahi indai kuna raye sai kunga ancanja sanusi shikenan kano tazama sabon gwamna sabon sarki Allah yatsaremuna al ummar kano
@nuraabdullahi6614
4 күн бұрын
Ai Babu Wanda Ya Nuna Bangare Tare Da Kama Suna Ba Tare Da Hujjaba Wanda Shine Ma'aunin Gane masu Son Zuciya, Ka Kuma Foto Da Son Zuciyarka a Fili.
@aminuabba3659
13 күн бұрын
Prof kafadi gaskiya, Allah ya saka da Alkhairi
@AhmadouAhmad-kr1ey
20 күн бұрын
Allah kawo mana mafita ,auz da kazraj haka annabine saww ya dedetasu,bayan shekara Dari biyar,we have to bring our senses back to look forward
@muhammadnasir-il6db
22 күн бұрын
Malam Allah ya saka da alheri,amma Kano bata da gwamna(rubber stamp ne kawai)
@ibrahimumarsani
18 күн бұрын
Mhm
@hafsatusabdullahi8471
21 күн бұрын
gaskiya suka fada kuma Allah shike rike da jahar kano shi zaikaremu in sha Allahu
@masudsaleh5155
21 күн бұрын
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke
@user-qt3pl1cj7q
22 күн бұрын
Makari sarkin hayaniya SBD kotu tahana abokin cin mushenku ya koma sarauta too kasani hauragiyar ku ta addini daban sarauta daba sarki akano sai Dan sarki jikan sarki aminu Amin tacce
@MahiShuaibu-ge7uv
22 күн бұрын
A gurin uwarka ya koyo ai
@zulaihatsuleiman7953
18 күн бұрын
Kagyara bakinka
@user-oo9wj1jg3i
20 күн бұрын
Makarfi kajitsoro Allah maganan banzaci
@MohammedsaniUMAR-xu4ys
20 күн бұрын
Don may Malam bakace komai ba lokacin da akayiwa doka karan qassa lokacin da irin haka yafaru abaya? Malam , kuji tsoron Allah! Mun san abin da ku ke karewa. Allah ya ka ceci kano da jamar Kano da Musulunnci, don darajan Piyeyen Halitta . AMEEN.
@user-xt6ll6wm2k
10 күн бұрын
Gaskiya ne malam
@mustaphashehu1693
21 күн бұрын
Ban taba ganin mutanan da basa kaunar nasuba irin mutanan Nigeria kowa kansa yasani ga hasada tayi yawa ga bakin ciki
@hamzagoringo8828
22 күн бұрын
Hmmmm prof kenan ai kuwa wani dokan yafi wani karfi
@user-qw2rk9rg9s
22 күн бұрын
Baka San doka ba malam Don haka kayi shuru kawai
@masudsaleh5155
21 күн бұрын
@@user-qw2rk9rg9sWai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke
@SalisuNura-xs8co
16 күн бұрын
Allah.yakara lafiya
@abdullateefgidado6384
15 күн бұрын
Wanna. Dabarace. Na APC Dan Yaki Tatashi A Kano. Dan Soja Yakarbi Mulkin A Kano.
@SarkinNoma-fj5hb
22 күн бұрын
Idan kunne yaji.....jiki ya tsira......
@YahayaUmar-fs6jd
22 күн бұрын
Wanna sonzuciya me mkari
@user-wn4re7iy8s
21 күн бұрын
This is a biased comment in support of SLS because they belong to the same sect of religion. What of the governor who disobeyed court order? How can he defend that?
@yakubuali5911
22 күн бұрын
Professor lokacin da aka cire sarkin kano sanusi ina kake ba ka ye wannan maganar ba, to ka iya bakin ka, mu talakawa ba za mu be tunzurawar da kake son ka ye ba, kuna fakewa da addinin kuna neman duniyar ku, munafukai.
@Dr.SaiduAbubakar
20 күн бұрын
Gaskiya Malam ban yarda da cewar Fulani Sun koma banditry ne ba domin ana cin zarafin su ba. Makiyar arewa da musulmin ne suka sanya fulani daukar makami. Secondly, what he is saying about the Federal authorities also applies to the Kano State government too. They both came as a result of elections.
@d.bcooper2271
21 күн бұрын
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke 7:10
@mustaphashehu1693
21 күн бұрын
Ai kuwa inde baza,a rinka girmama malamai na gaskiya ba to baza aga daidaiba a rayuwa kowa fa yasan gaskiya babu maganar bangaranci
@mustaphashehu1693
21 күн бұрын
Babu kasar da ake zagin shugaba da malamai kamar Nigeria WALLAHI kuma wai a haka ake son gyara
@ibrahimumarsani
18 күн бұрын
Wanda yataso dafitina gwamnane, saidai inshi zaigirbi sakamakon da prof yake fada
@muhkanyurab7213
22 күн бұрын
Kai maqari sarkin kama kame kayiwa mutane shiru wato saboda Sunusi yakoma tijjaniya zakazo kadamu mutane da surutun banza wlh kai kanka kasan abinda kake fada son zuciyne ita fitinar waye yataso da ita tin farko ba Sunusin bane da kwankwason suka fara taso da fitinarba don haka kakoma gefe karufewa mutane baki
@Ahmedidisumailatv
19 күн бұрын
Malam Ka fadi Gaskiya. Amma tunda Magana akeyi ta Gaskiya to da wacce Munufa aka Dawo da Sarkin Mu? Anyi wannan ne domin biyan Bukata ta Kai, Ko kuwa Domin Cigaban Al'ummar Jihar? Sannan sai Mu duba Muga yin hakan Karuwace ga Al'ummar Jihar Ko Raguwa ce? sannan Wadanne Bangaren Al'ummar Jihar ne Magoya baya su ka fi Rinjaye? Idan da za' ayi Hukumci akan Wadannan Dalilai bayan Bincike abaiwa mai Hakki Hakkin Sa to da Adalci ya tabbata. Wadanne Dalilai yasa aka bijiro da Canza Dokar, da Wanne Amfani Chanjin zai kawowa Al'ummar Jihar Mu ta Gado sannan su wanene suke bukatar Chanjin da Kishiyar hakan, Su wanene sukafi Rinjaye? Wanda bai fahimce Ni ba yayi Mini Afuwa.
@Seleyguide
22 күн бұрын
Wannan gaskiya ne
@salisuhamzaahmad1512
22 күн бұрын
Mal kai mana shuru Mai maka aciki dan Kano ne kai
@zulaihatsuleiman7953
18 күн бұрын
Malam gaskiya yake fada bason zuciyaba
@masudsaleh5155
21 күн бұрын
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba??
Ai tun asali Kwankwaso ya fara nura rashin da'a ga masarauta akano. Amatsayinshi na gwamman wancan lokacin. Kuma zasuci gaba da canza doka suna cire wanda sukaba dama sukuma su nada wanda sukeso. Dan haka abin daya kamata kuyi kira asami dokar dazata bama Sarakuna cikakkiyar kariya daga yansiyasa su zama masu cin gashin kansu , da akwai hakan da tun can hakan baifaruba.
@masudsaleh5155
21 күн бұрын
Abubakar Rimi ne ya fara....
@masudsaleh5155
21 күн бұрын
Abubakar Rimi ne ya fara....
@user-qt3pl1cj7q
22 күн бұрын
SBD sanusi ya sami kudi a government wasu makwa daitan malamai suke goyon bayan sa saboda su sami wani abu hiyasa yanzu muke bada fatawa duk wanda yake a government ya dibi kudi ya tara SBD acikin mutanen mu basama kalon arziki sai kanada kudi ba malaman ba ba jahilan ba "Yan siyasa ku saci kudi wlh sune kimar ku awajan malamai dama wa.inda ba malamai ba
@usmandisoahmed4946
22 күн бұрын
Ba na goyon Bayan kowa? Amma Prof Makari ka dauki bangaren siyasa. Ba gyara barna da barna. Bai kamala masu mulki suki bin doka ba. A bar alkalai su yi aiki. Ganduje da Abba duka basu yi daidai ba. Domin sun karya doka da yi mata karan tsaye.. Wannan shine gaskiya amma ba maganar gaskiya amma ba abinda Professor Ibrahim Makari ya fada ba. Domin ya shigar da siysa a zancensa. Allah ya bamu sarkin da yafi amfani da kuma zaman lafiya a Nigeria da Kano gaba daya.
@MahiShuaibu-ge7uv
22 күн бұрын
Kamar Uwarka Kenan
@BayeroSaidu
22 күн бұрын
Allah yabamu Zaman lfy baki daya ❤️♥️🤲.
@masudsaleh5155
21 күн бұрын
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba??
@masudsaleh5155
21 күн бұрын
Wai Fulani ne marasa wayo a Nigeria 🤣 Idan banda rainin wayo na ɗan Tijjaniyya Maqari su waye shugabannin gomnati da na gargajiya a Arewa idan ba Fulani ba?? Su suke
@fatimalawal3684
11 күн бұрын
Mallam ka fadi gaskiya, amma fa anti taking site saidai Allah ya zaba mana mafi Alkhairi
Пікірлер: 84