Gaskiya ya bada ma'ana haka muke son matan aure su kasance sannan mun Sha dariya sosai ALLAH ya saka sai dai akwai Dan tsokaci 1. Yakamata Abubakar Dan auta mu lura da Kuma kimanta abinda ya shafi janibin addini misali wajen da kake Dan sauya sunan firdausi da FADDAUSI hakan bai Kamata ba ALLAH ya sa mu dace. 2. Lokacin da ka shigo gida sanda take shara an sa camera din ta sama sannan Kuma camera din ta jima sosai a saman Wanda hakan zai jawo kosawa ga Mai kallo saboda a duk lokacin da mutane suke magana a scene an so camera din ta dinga kallon su saboda cikakken fahimtar abinda suke cewa........ALLAH ya taimaka ya Kara sa albarka
@duniyardanautatv519
3 жыл бұрын
Godiya maiyawa Allah yasakama da alkairi mungode sosai
Пікірлер: 32