Sakamakon halin da Najeriya ke ciki na zanga-zangar tsadar rayuwa, mun sake dora muku wannan shiri da muka nada a 2023 a birnin 'Yola na jihar Adamawa a lokacin da 'yan kasar suka fara kokawa kan matsalar tsadar abinci.
Mun yi kokarin tattauna wa da wasu jami'an gwamnati da abin ya shafa amma sun ki shiga shirin.
Негізгі бет Ƙeƙe da Ƙeƙe: Wa yake da alhakin tsadar abinci a Najeriya
Пікірлер: 4