Gaskiyane bukarti taaddanchi yayi yawa Ayankimu na sokoto Allah yah kyauta
@abdouhalilou-r8x
13 күн бұрын
Wannan ayar tambaya ga talakawa sunce basa ƙaunar turawan Isra'ila ko Amurka da sauran su sunce yahudawa ne amma ga Musulmi na kache su kisan wulaƙanci 😢
@mammasanimammasani4409
13 күн бұрын
Macha Allahu Barrissa khafadi gaskiya zala Allah yasakama da Alkhairi
@sahalsaidabdullahi3089
13 күн бұрын
Allah ya sakamana yanta,ada nacin karansu babu babbaka kai kace babu gomnati
@AbdullahAbdullah-mo5fm
13 күн бұрын
🤲🤲🤲🤲😭😭😭😭
@ismailatiamiyuabdulsalam9496
13 күн бұрын
Zubada jinin dan Adam ba bisa ka'ada ba, yana janyo fushin Allah. Allah ka yafe mana. Kada ka kamamu da laifin mu da laifin wawaye acikinmu.
@MaryamAhmad-jd7es
13 күн бұрын
Allah ka isarmana in da bamuda ikon isarma kanji😭😭😭😭
@ManmanSani-vv2hz
13 күн бұрын
Allah-yakawo-karsha-azalumi
@AshadaudaAshadauda
13 күн бұрын
Subahanela Allah's yakiye
@khaleedisyaku5825
13 күн бұрын
Malan isah ali fantami don Allah Kai godummuwar miekabayar akan wanna da kana ?????
@BruceEnohRighteous
13 күн бұрын
Inna lillahi Wa inna illehi Raji une rashin Imani yakaye rashin Imani
@MahamadouIssa-nx9xh
13 күн бұрын
Amine
@HoHo-ho6tg
13 күн бұрын
lnnalilahi wannaillahiarajiaun 😢😢😢😢😢
@muhammadashir4104
13 күн бұрын
In sha Allah duk masu hannu a cikin wannan ta’addanci sai Allah Ya wulaqanta su. Allah Ya tozarta su gaba dayan su.
Wan Nan matsalar akwai sakaci na Hausawa kai ba fulatani ko kyautar Saudiyya zakaba wa manyan su dasuke sasu kashe hausawa bazasu yarda su yiwa inyamurai ba ko yarbawa domin su manyan su suna kaunar ƙabilar su akwai manyan Fulani waɗanda ba musulmai bane acikin gwamnati su suke kawo musu makamai saboda sun san cewa mun aminta da cewar mu Hausa Fulani ne shi yasa se siyi ta kashe mu hanyar dasuka bi suke yin kisan dole se dai mu Hausawa mu bita domin babu addinin dayace kazauna atozartaka Babu shi
gaskiyane na yarda da maganarka haka yakamata aikrika yimusu
@MsMina-s8d
13 күн бұрын
😢😢😢😢إنا لله و انا اليه راجعون لاحول ولا قوة الا بالله العلي العظيم حسبي الله ونعم الوكيل
@BashirIsah-y1t
13 күн бұрын
Subaha nana la
@BaralabaCikaji
13 күн бұрын
Wlh naga video da aka yanka bawan Allah saida nai kuka bangama ganiba na yarda wayar 😭😭
@rabiunura4356
13 күн бұрын
kai subahanallah😭😭😭
@hamisutukur4430
12 күн бұрын
Inalillahi waina ilaihirajiun 😭😭😭😭😭😭
@abrahimbasir2959
13 күн бұрын
🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@user-jn8vo6wp9d
13 күн бұрын
Habunallah wanehmalwakil😢😢😢😢😢
@abdourrahmanedoudou8629
13 күн бұрын
kadaina kuka fulani kenan domin basa daimani chef yace fin l'ancien darigane da yacire
@yusufabubakar7368
13 күн бұрын
Maguzawa sunanan a'kula da kyau, masu son Arewa ta gushe
@soumanahamanihamidou7190
13 күн бұрын
Subhanalla 🥹🥹😭😭😭
@AliyuYusuf-c3l
13 күн бұрын
Allah ya isa Allah ya saka mana
@NaseerSaadou
13 күн бұрын
Amin
@diqsaa
13 күн бұрын
Gsky ko 'Yan nazi albarka Allah yasa mudace ameen
@al-furqanwalhudatv
13 күн бұрын
Amin
@RabiouJikou-z8j
13 күн бұрын
😭😭😭😭😭
@UmmusalamaMuhd
13 күн бұрын
Innalillahi wa inna ilaihirraji un 😢
@OumarIdi-ig4nf
13 күн бұрын
Innalilahi waina ilyhirajiou 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@YouThe-u2v
13 күн бұрын
😢😢
@user-sl4rz7hp1p
13 күн бұрын
😭😭🤲🤲🤲🤲🤲👈
@AbdulkudusuaminuMamana
13 күн бұрын
Allah yayaye mana musifa yallah
@ummadam6332
13 күн бұрын
😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
@isahmuhammadloddo9418
12 күн бұрын
😢
@SirradjiSani
13 күн бұрын
🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@NaauwaAli-fu8od
13 күн бұрын
😭😭😭😭😭😭😭
@jonnytitanic8727
11 күн бұрын
Kuma wannan lamari matukar muka zuba ido zamu sha mamaki dan abun nan akwai lauje cikin nadi dan haka mu farga dan akwai shekarar da akai wani fada a wani yanki na arewa muna kabbara suna kabbara dan haka wannan cin zarafin addini da ake yayi yawa ka yanka kana Allahu akbar sannan ka ce addinin musulunci kake kai Allah yai mana magani duk wanda yake da hannun a cikin wannan cin zarafi ya kuma shiryar da wayanda suke yin wannan abu na rashin tausayin rai.
@MahmoudMadayana-t9m
13 күн бұрын
آمين يارب العالمين اللهم آمين
@Habibamuhammadd
13 күн бұрын
😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
@user-bn3oq7vf5o
13 күн бұрын
🙏🙏🤲🤲🤲😭😭😭😭🤲🤲🙏🙏
@jonnytitanic8727
11 күн бұрын
Yan arewa mu farka saboda maganar gaskiya da an so a dena da an dena amman abu yayi yawa cin zarafin yayi yawa da sunan wai musulmai ne ke wannan aikin gaskiyar magana yan arewa ya kamata mu san kanmu saboda in har akwai gaskiya a lamarin mai yasa ba,ayi a sauran yankin da bana arewa ba sai a arewa kuma abun haushin ma wai ayi ta,addanci da suna muke kashe kanmu saboda mu mun mai da kan mu baya mun basar da sunan jiran ayi mana waye zai zo yai mana in bamu mike ba abun bazai man dadi ba koma ince bazai mana kyauba sannnan wai ma mai ke damunmu wai so muke sai an mai damu karama gaza komai mu sai mu zuba ido sai ruwa ya cinye mu zamu gane karatun da ake biya mana ko kuma sai makircin ya gama cinye mu in gaskiya ne ayi a sauran guraren mana a,a sai a jahohinmu kuma abin haushi ma in da abinda bai da mihimmanci ne anfi bashi mihimmanci to amman ba komai in mun farka to in bamu farka ba kuma zamu gane saboda abun haushi za,a iya bawa duk wani mai mulki tsaro amman ban da talaka amman na sama ma komai ana bashi kulawak dan haka mu farka dan idan munki farkaw
@yaumshamsudeen2686
13 күн бұрын
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI,UN.
@user-lr7jv5rz2z
13 күн бұрын
🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭 Amen
@ummadam6332
13 күн бұрын
حسنى الله ونعم الوكيل فيهم
@IdrisMusa-t7u
13 күн бұрын
Subhanallah 😭💔
@MahamadouFadalou
13 күн бұрын
ولا حول ولاقوت الا باالله العلى العظيم
@NaseerSaadou
13 күн бұрын
Innalillahi wa'inna ilehi rajioun allah kasaka mana
@murtalaabubakar2215
13 күн бұрын
Duk Abunda mutanen Nan sukeyi mu muka daure musu gindi
Пікірлер: 71