Nidai Jama a ni kadaice Nakejin tsanar Maryam jan kunne dinnan??
@abooanwarsada8593
Күн бұрын
Eh kekadaice kuma kema tsabagen ciwon hassadane yake damunki
@AminaMauwal
Күн бұрын
Kekuwa metayi miki?
@ZulaihatFaisal-ge2zp
Күн бұрын
@@abooanwarsada8593 kukuma komai naku a mizanin ciwon hassada yake😊to ni idan kabarni ma bansan wace tsiyace maryam din ba bare in Mata hassadar,kaine kasanta ma dakagano abun hassadar 😅ni ca nakema irin yaran yan siyasar nan ne, Ni tunda naga yadda take dariya Saboda dukan Wannan tsohon tana Allah yakara naji banasonta,aranan nema nafara ganinta bayan naganta a film din jan kunne tun ina yarinya
@ZulaihatFaisal-ge2zp
Күн бұрын
@@AminaMauwal wallahi tun wannan Dariyar data ringayi tanata murna don Yan Kaduna sun doki wannan tsohon mutumin meye ma sunanshi?na manta,naji bata burgeniba,saboda ko baici darajar komai ba yaci darajar tsufansa koda kuwa tsohon giya ne,amma kawai saboda wani shirmen politics dinsu idonta yarufe,saigashi shi bai jama shugabannin zagi ba amma ita tajawo masu
@halimaabdullahi6934
Күн бұрын
Fita harkar su kowa ai da raayin sa@@ZulaihatFaisal-ge2zp
Пікірлер: 9