الفتى الذهبي لهذا القرن الداعية أبو الفتح محمد الثاني التجاني أخلاقا الأشعري اعتقادا المالكي فقها.
@uzairumuhammadinuwa9941
4 жыл бұрын
Da son da yan tijjaniyya suke wa annabi gaskiya ne da ba a sami masu zagin manzon Allah ba da ba a sami masu zagin Allah a cikinsu ba. Yanzu ma abulfathi yana son ya kautar da tunanin al'ummar annabi ne daga abinda yake faruwa a Kano ne. An yankewa wani daga cikinsu hukuncin kisa saboda an kama shi da laifin zagin manzon Allah. Ya kamata yan izala su rabu da shege shima dan faira ne wallahi.
@moussabassirou7102
4 жыл бұрын
Macha allah abbul fatahi
@shumafsaainterpress7145
4 жыл бұрын
Gaskiya kai abul fathi kai makaryacine
@moussajm8499
4 жыл бұрын
Allah y saka daalhayri sayudna abulfutuhuti sani gaskiya tahuchi siyassa allah ya kara kusanchi d annabi s a w
@adamumustafah8279
4 жыл бұрын
Karahmallahu alaika ya shihulkarim
@zakariyauahlulah4827
4 жыл бұрын
Allah ya kawumu lokacinda yan izala zasu gani gaskiya akan mazan allah ya shiryisu
@muhammadahmad3844
4 жыл бұрын
Masaha allah allah ya kara lfiya
@babayesulaiman4895
3 жыл бұрын
Jazakallahu kairan
@sabiuabubakar5873
4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi sheikh abulfathi Allah yakara kiyaye Allah yakara ilimi mai albarka albarkacin anabi S.a.w
@amadousamo8509
4 жыл бұрын
Masha Allah
@تميمبنصديقصديقغسلبو
4 жыл бұрын
Salam alaikum
@armaisuhu719
4 жыл бұрын
Masha Allah malam muna godiya Allah ya kareka daga sherin mahasada Allah ya kara lafiya
@abdullaziz3636
4 жыл бұрын
Masha allha malam allha ya bada Lada
@mahammadzakiru4696
4 жыл бұрын
Shehu abulfahi Allah yasaka
@abdullahimuhammed7902
4 жыл бұрын
Barakalla huhaira
@razakasmaila9053
4 жыл бұрын
Sayadi may Rasululah see and support your work. This is abdle Razak from Ghana
@abubakardanshehi4343
4 жыл бұрын
Gaskiya tahlikin da Sheikh yayi Naji dadinsa sosai ahadu ayi gyara bawai adinga tozarta juna ba
@awwalgambo8862
4 жыл бұрын
Wai kana tunanin mutuwa kuwa wlh kadaina yiwa bayin Allah sharri
@muhammadarabitijjani5599
4 жыл бұрын
Ya sheikh Allah ya saka da alkhairi, wan nan ai mauludine.
@yusufaahmedsani7159
4 жыл бұрын
Allah ya kara kusanchi da Annabi SWS Allah ya saka da alkairi mungode sosai
@muhammadsagirabubakar5651
4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi Baba abulfahti muna godiya
@yanusamasahallahamadumasah1032
3 жыл бұрын
Masah Allah
@saidualiyu537
11 ай бұрын
Allah yakarawa Rayuwa Albarka Sarki zaki
@ibrahimmadugu889
4 жыл бұрын
Sheikhh Abul fathi zakin sunnah na gaskiya allah ya ja kwanan ka🙏
@خالدخالد-ذ1ح5ت
4 жыл бұрын
جزاك الله خيرا
@tahiroubeidou6793
4 жыл бұрын
Allah saka da hairan
@maman.ahamad8923
4 жыл бұрын
masha allah allah karabasira
@aishamuhammadinuwa6777
4 жыл бұрын
Allah yakaramaka lfy da nisan kwana ya sayyadi allah yakaremana kai
@ibrahimbabangida8901
4 жыл бұрын
Masha Allah zaki
@nafiusani2295
4 жыл бұрын
Masha.allha
@aboubakarhassan8283
4 жыл бұрын
Allah ya biyaku ya sayyadi aboul fatahi assani
@sirbewhy3439
4 жыл бұрын
Allah Ya saka da Alkhairi, Allah Ya qara tsare ku da rayuwarku Albarkacin Sayyiduna Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam
@farukishak7010
4 жыл бұрын
Allah ya sakawa abu aisha da alkairi. Domin ya kwancewa wannan dan fairar zani a kasuwa
@BelloAhmadu-sj2dp
Ай бұрын
Allah ya saka alkari isa
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Allah yasakada mafificin Alhairi ya sayyidina 😍
@muhammadadam9565
4 жыл бұрын
ALLAH yasakama shehu abulfatahe Dakay damu shehunmu
@moussajm8499
4 жыл бұрын
Faàtadu bimisli maàtadai ilaykum baykamat alknawi shi zagi abulfathi ba iyak shibadankaoyebane
@abdulrazaqmohammed3032
4 жыл бұрын
ماشاء الله تبارك الله جزاك الله خيرا
@boubacaraliabdourahamane6790
4 жыл бұрын
اللهم ارنا الحق حقا وارزقنا اتباعه و ارنا الباطل باطلاً وارزقنا اجتنابه
@zakariyaassuman9337
4 жыл бұрын
Macha Allah
@BelloAhmadu-sj2dp
Ай бұрын
Yes
@saniyakubu9680
4 жыл бұрын
Allah ya kiyayeka
@adamidrisa6927
3 жыл бұрын
wai kutamba yumana wayene yakoyawa wanan abinnasu salafawa ibunutai miyanan wayakoyami hikaratu muen darika annabimu allah yanaakomuhi malayika da allah agayamin
@خالدخالد-ذ1ح5ت
4 жыл бұрын
ماشاء الله
@MAIZAMANITV
4 жыл бұрын
Hihim kudai ji tsoron allah ,addinin allah ya wuce wasa, A haka kuke hawan kujerar malamai, kuyima addini barna ,allah sauwaka
Sarki zaki Allah ya saka da alkhari dakuma malaminmu abulfathi
@abbamashaallah2945
4 жыл бұрын
Salm sarki zaki sanuka da kokari Allah yasaka da alqairi da irrn wana gudumuwa da kake badawa muna inama shakha abulfatahi baraka da zuwa Allah ya kiyaye mlm ya kuma taimaki mlm Allah qara basira
@farukishak7010
4 жыл бұрын
Abu aisha yace abul fatahi karya yakeyi. Duk me san ganin hakan ya tafi facebook shafin sarki zaki mkk zai ga haukan abul fatahi
@abdoulaziz9876
4 жыл бұрын
Kaji.gaskiya.mln.allah.yasaka.da.alkairi
@abubakardanshehi4343
4 жыл бұрын
Najinjinawa sayyadi munir
@yusufabdullahi4786
3 жыл бұрын
'Yan Izala basa kambama Shehi. Yan Darika aka sani da kambama shehunansu da keta mutuncin ma'aiki. Sahabbai kam dama baku daukesu a bakin komeba. Don haka ka rife mana baki tun muna shaida juna.
@yakubuabdulrahmanhaladu1569
4 жыл бұрын
Subhanallahi Allah ya tsine masa alfarmar fiyayyen halita ya Allah amen
@mamanenassirousmane5228
4 жыл бұрын
Allah kara lfy da kusanci asydina fatan alkairi agareku
@@shehushaba kai kuma wawa ko kadaiyi hankali chikin mutane irinku anyenke ma dayanku hukunchin kisa saura irinku dakaida irin su Abulfatahi
@ashirusamaila5781
4 жыл бұрын
@@shehushaba Kai kuma wawa Dan Darika masu bautar shehu
@mamarameenatu3763
4 жыл бұрын
👏godiya allah biya
@al-ajab
4 жыл бұрын
wannan ba taimakon addini kuke yi ba. hasalima, barna kuke yi wa addini wajen taimakawa rabuwar kan musulmai.
@abdulahimusa7158
4 жыл бұрын
Gaskiyya sarki zaki kayima allkanawi magana yadaina yiwa shehinmu rasihn kumyya idan baidainaba zamu mayarmai yazaicema shehu abul fatahi Dan iska baida tarbiyya to ja'farne Dan iska Mara tarbiyya kuma dayya munka rama cikin abubuwan da yakeyimai alkanawi kaje kayi karatu barashin kunya da jahilci zakazo kanayyiba
@armaisuhu719
4 жыл бұрын
Sabida bakuson gaskiya ko jahilin banza kai wawane
@abdulahimusa7158
4 жыл бұрын
@@armaisuhu719 miye gasakiyya atafiyar izala bayan rena annabi.saw. da dawkarshi baba kin komiba da afka iyayyen shi wuta Allah ya tarwatsa tafiyar wahabiyanci
@fatimaabubakar7169
4 жыл бұрын
Allah sarki sheikh jafar Allah yaji kanka
@fatimaabubakar7169
4 жыл бұрын
Amin ya rabb
@akmalghtfhjk7661
4 жыл бұрын
ماشاء لله شيخ.
@umaraliyualashary6564
4 жыл бұрын
أقول كما قال الشيخ إبراهيم إنياس : و من جائنا بالصلح فالصلح دأبنا ومن جائنا بالضد جئناه بالضد
@nainyasstv8464
4 жыл бұрын
Allah yakara Maka Lfy da kwarin gwiwa katunkari kowane munafiki da kafiri
@ibrahimalaji2841
4 жыл бұрын
Kajitsoran Allah kasanmutouwazakayi kanawa yan sunnah kage kuma izala sunfikuhujja ganasiha inkana raddi tailimi ake Allah yasaka dan uwanka malan junaidu raddi tailimi yake
@bnamallan6082
4 жыл бұрын
@@aalukastv7982 miye banbanci aqida da tauhidi?ga alamu Kai dan saurare ne kawai,duk abinda kaji ance sai ka dauka runce da ido...ba ka anfani da taka qwaqwalwar...duk abun da shehi yace shine gaskiya...in yace hakane hakan ne idan yace ba haka ba ba haka ba....ka san ko guri nawa ahalussunnah ('yan izala) suka sabawa fatawar ibn taimiyyah?...
@itacegreger2782
4 жыл бұрын
@@bnamallan6082 ,Sai ka karanto inda wahhabiyawan Izala suka sabawa Ibn taimiyya. Ai shi dodonku Dan Abdul wahhab bisa manhaj(salo) na Ibn taimiyya ya gina aqidarsa ta kafirta musulmi da halatta Zubarda jininsu kuma akan haka kuke kamar yadda kuke fada a waazojinku na kasa da kuma yadda yan Izalan boko haram ke yanka musulmi su kwashe mata zuwa jeji suna ta barbara da sunan kuyangu na karya,exactly kamar yadda wahhabiyawa karkashin jagoranci Aal saud suka kai hari makka da madina inda suka yanka musulmi "Ahlu sunnati wal jamaa" fiye da 500,000 cewa mushrikai ne suna ziyartan qabarin annabi da ssahabai. Da kake cewa Alfred ya kasa banbanta aqida da tauhidi ,to miye aqida miye tauhidi?Ai tauhidi shi ake kira "aqa'ed", wato aqidodi Wanda bahasi ne akan aqida. Kuko wahhabiyawa bahasin Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhabu sune aqidarku,kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce :" man khalafana fa huwa kafirun wa yuqtalu(duk Wanda ya sabawa fahimtanmu to kafiri ne kuma a kasheshi)".To kaga ba Wanda zai sabawa fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab, idan yayi haka ya kafirta. Dan haka idan kun sabawa fatwar Ibn taimiyya, to kun fita daga wahhabiyanci kenan kuma Ibn taimiyya da Dan Abdul wahhab sunce a kasheku.ka dubi "majmu'ul fatawa " na Ibn taimiyya ka San matsayinka.
@bnamallan6082
4 жыл бұрын
@@itacegreger2782 ka san miye fatawar ibn taimiyyah game da rubutun sha da kuma laya?
@bnamallan6082
4 жыл бұрын
@@itacegreger2782 muhammammad ibn Abdlwahab fa ba shine aqidar ba..ba tmutun guda ba ne ahlussunnah,qa'idoji ne da aka gindaya daga Qur'ani da sunnah a bisa fahimtar magabata na farko....kana iya cire litattafan ibn Abdlwahhab gaba daya cikin sunnah amma sunnar tana nan...amma kai kana iya cire litattafan shehu ibrahi kuma ka ci gaba da dariqar?...litattfan sunnah na aqidah da tauhidi wlhi wasu tun kafin a haifi ibn taimiyyah...ku daina komi daga bakin shehu nai...ka sami litattafan ibn Abdlwhb ka karanta, ka daina sauraron kace na ce..duk maganar da za ayi ba za kaji anyi quoting abinda ya ce cikin littafai ba sai dai ayi irin yadda kayi yanzu ayi mai qage
@itacegreger2782
4 жыл бұрын
@@bnamallan6082 ,Yan Izala kuna rainawa mutane hankali.kace wai ka'dodin wahhabiyanci an gina su ne bisa Qurani da sunna,ba fatwoyin su Ibn taimiyya da Dan wahhab ba ,ai mu ma an gina dariqar tijjaniyya ne bisa Qurani da sunna.Abinda ake magana shine aqidarku an gina ta ne bisa fahimtar da su Ibn taimiyya da Dan wahhab suka yiwa Qurani da sunna.Sabani tsakaninmu da Ku wahhabiya shine akan "manhaj(hanya )" ta fitarda da hukunce-hukunce daga Qurani da sunna. Mu muna aiki da hukunce-hukunce da malaman mazhabobi suka fitar wajan "ahkamu zahira(abubuwa na zahiri)" kamar sallah da azumi da zakka da hajji da sauran muamaloli ,sannan wajan tauhidi muna aiki da bayani na tauhidi yadda Ashaera da maturidiyya suka fahimta.sannan wajan Ihsani ,wato "ahkamul batiniyya" muna aiki da irin azkaru da manyan Waliyai suka fitar da zasu gyara zuciya ta sami karin kusanci ga Allah,kuma dukkan azkaru din an fitar dasu ne daga Qurani da hadithai kuma hadithai sun baiyana irin dimbin falala wajan a kebe ataru ana wadannan azkaru ,kuma har Ibn taimiyya ya yarda ana yin wadannan azkaru da zasu kara kusanci ga Allah. Ku ko tanaka gefe kunyi taku sabon fiqhu da tauhidi ,Wanda ya sabawa na magabata.Dan haka karya kuce wai bisa fassarar magabata kuke,sai ko in kuna nufin su Ibn taimiyya da Dan wahhab sune magabata, wadanda basu Cikin "Quranil mufaddala(mafifitan zamunna)"; sun zo shekara 700 bayan 'Qurunul mufaddala". Da kake cewa duk abinda Shehu Ibrahim Nyass ya rubuta a littafansa sune dariqar tijjaniyya kuma da su muke aiki ,ka Sani shi Shehu Ibrahim Nyass sharhi yake yi akan abinda dariqar tijjaniyya ta kunsa yana baiyana inda aka dogara daga Qurani da hadithai wajan gina dariqar;ba cewa yake duk abinda ya rubuta wani rukuni na musulunci ba,ko ya kaucewa Qurani da sunna, kamar dai yadda sheikhuna Ahmadu Tijjani ya fada cewa idan aka danganta wata magana gareshi to a aunata bisa maaunin sharia(Qurani da sunna) ,idan sun saba to a zubar,ba maganarsa bace .wannan aiki na faiyace wace magana ce da aka dangantawa Shehu Ahmadu Tijjani tayi muwafaqa da Qurani da sunna wadanne suka saba ,su ne Shehu Ibrahim Nyass yayi dukkan rubutunsa akai kuma ya aikata aikace ,Wanda dama sufanci aiki ne ba rubutu kawai ba. Shine muke ta fada cewa Ku nuna mana a littafan tijjaniyya inda suka ci karo da Qurani da sunna;amma kun kasa sai cewa wani Shehi ya fadi kaza wancan ya fadi wannan,amma babu wannan magana a littafan tijjaniyya. Dan haka idan har wani Shehi ya fadi wata magana da ta sabawa Qurani da sunna, bamu aiki da ita,ta zama shaci fadi.
@shumafsaainterpress7145
4 жыл бұрын
Abul fathi kai ma haukachine
@robilarobilasaadu1433
4 жыл бұрын
Gskya sarki zaki masoyine
@bilkisubalamuhammad339
4 жыл бұрын
Ka cigaba da yaqi da Sunnah da ahalin ta! Kai kuma kafin ka mutu sai kaga tozalci da wulaqanci! Duk da cewa a halin yanzu hotunan sharholiyan ka sun fara bayyana. Da sannu kowa zai fahimci aniyar, sannan aniyarka ta bika
@ibrahimmadugu889
4 жыл бұрын
Hhhh jahili dan gidan jahilai su waye ahli sunnah?
@itacegreger2782
4 жыл бұрын
Ka taba ganin dan Izala da ya mutu shina kalmar shahada?sai Kuwa da miyagun maganganu kamar yadda muka ga wasu manyan shugabannin Izala rai na fita suna haushi kamar kare ,wasu sun rube kafin rai shi fita.kasan dalili?Sabo da zagin waliyai irin su Shehu Tijjani da Shehu Ibrahim Nyass ,da Shehu usmanu fodiyo ya baiyana a littafensa maisuna"ihya'usunna " cewa zagin waliyai yana jawo mummunan karshe yana mai dogara da hadithi Qudusi da Bukhari ya ruwaito daga Abu huraira cewa duk mai adawa da waliyin Allah,to Allah yayi masa izni shi fito suyi yaqi.
Makaryacin banza Ashe gutsure farko da karshen maganar kake makaryaci kawai wlh kaji tsoron Allah
@alfatoure8599
4 жыл бұрын
Kutubi abul Fathi
@hamadouamadou1830
4 жыл бұрын
Makaryata banza yantijjaniyya
@sheikhurastaer1
4 жыл бұрын
فدع عنك نقط الغين فالعين ظاهر فنقطك عين العين أبدآ لك الغينا.
@mustaphamuhammad833
4 жыл бұрын
Tijjaniya Tushen Jahilci. Allah ya sauwake
@mamanfarhanahamad2046
3 жыл бұрын
Wahabiyyawa tyshen munafurci
@abdallahbakar2682
4 жыл бұрын
Ranka yadade malan abdulfahi gayamusu gaskiya ko sunki kosunso fadi yazama doli
@saidualiyu537
11 ай бұрын
Ina sonka sarki zaki sosai
@usmansaboisah9569
4 жыл бұрын
Malam wannan video naka yayi tsawo dayawa. Da kayishi kashi biyu
@Syaqubjega
4 жыл бұрын
Malam kabari hausawa suyi hausa kaji😏
@aliyuyahaya70
4 жыл бұрын
Hausan banza hausan hopi jaki kawae saika fada Mana inda Allah ya Ambaci hausa A Qur'ani
@mohmedawaal8265
4 жыл бұрын
Wannan hauk dami take kama allh yasherya
@aminouamani3631
4 жыл бұрын
In zakafadi magana Kai adalci kadiba Sama da adalci tastayu addini da adalci yastayu duk Wanda Bai staida adalciba Kuma baida gaskiya acikin zancanchi za aga ya ruche Kuma addinichima zai ruche Dan haka zamuga gaskiya boro boro zatafito .
@nassirouibrahim9821
4 жыл бұрын
Zabeirou moumouni kaikuma Ibn taimiyya yafi annabi ko?
@zabeiroumoumouni2430
4 жыл бұрын
Aaaaa shi Abdoul Fathi bai fa'itaba annabi ya fi kowa
@mamanelawaly5682
4 жыл бұрын
Wallahi ja hiliné wawa koma gara
@awwalgambo8862
4 жыл бұрын
Kai dai ba karamin makiri bane wlh don kagoge da iya makirci
@ibrahimarfyarfy3425
4 жыл бұрын
Kai wanan wanda yake cewa surutune abulfathi yakeyi yazo yakare mana ko kuma kazo kayi fassara
@zabeiroumoumouni2430
4 жыл бұрын
Dukkan abinda yake fada shehunnenku Sun fadi Hiya haka
@itacegreger2782
4 жыл бұрын
Kako fahimci abinda ake magana akai ?cewa ake yana nan rubuce a littafan wahhabiyawa cewa wahhabiyawa sun fifita Ibn taimiyya akan annabi kuma sun kafirta mai Alburda da ya baiyana daukakar annabi da muujizojinsu,amma sun tabbatar ibn taimiyya nada dukkan wannan daukaka da muujizoji da suka kafirta mai Alburda yace annabi nada su.Sai ka karanto mana inda aka rubuta a littafan tijjaniyya inda aka rubuta cewa Shehu Tijjani yana da wata daukaka ko muujiza koma daidai da ta annabi ballantana fiye .Idan har babu wannan rubuce a littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu,idan wani ya kira kansa Shehi ya fadi wata magana da ta ci karo da abinda ke rubuce cikin ingantattun littafan tijjaniyya,maganar wannan mai kiran kansa Shehi ta zama shaci-fadi kenan. Kaga kanawi yace dukkan abinda wadannan malaman wahhabiyya suka rubuta game da daukaka da muujizojin ibn taimiyya fiye da na annabi duk karya ne,alhali su wadanda sukayi rubutun akan Ibn taimiyya su suka rayu da Ibn taimiyya kuma da wadannan littafan wahhabiyyawa ke dogaro akan aqidarsu ta wahhabiyanci.suko abubuwanda kake cewa wasu shehunai na fada basu rubuce cikin littafan tijjaniyya da muka yarda da ingancinsu kamar jawahirul maani da Rimahu na Umar futi da littafan maulana sheikh Ibrahim Nyass(RA);Dan haka maganar wadannan shehunan da kace suna fadar fiye da abinda aka fadi akan Ibn taimiyya sun zama shaci-fadi kenan da bamu aiki dasu.
@mamansadeeqsuleiman6678
4 жыл бұрын
To ai Kai dakake wannan ihun bekamata kayi ihu ba koda wani dalibi yayi littafi azamanin da to Ai yanzu su yan izala basu tabayin wa azi sun cewa mabiyansu subi ibnil taimiyya fiyeda Annabi ba kukuwa kullum fifita shehunai kuke saboda karfin bidi arku
@awwalgambo8862
4 жыл бұрын
Wlh tallahi kai cikakken makaryaci ne yau baban Aisha yakara fito mana da hakikaninka
@mamanfarhanahamad2046
3 жыл бұрын
Kaikuma cikakken munafiki jahili
@zabeiroumoumouni2430
4 жыл бұрын
Abdul fhatahi c'est un monteur
@mukhtaryahaya4162
4 жыл бұрын
Oi
@auwaluabubakar9218
4 жыл бұрын
Zancen banza ku da kuka fifita inyass akan annabi s.a.w kuma dama ba ayimuku tambaya dan bakwaso
@umarmurtala4638
3 жыл бұрын
Toh Dan dabba jahili
@hamzaayouba9941
4 жыл бұрын
جزكلله حيرن
@ibrahimalaji2841
4 жыл бұрын
Kayikadan kakashe sunnah tawasu acikingidanka saika aifi sunnah insha allah
@zabeiroumoumouni2430
4 жыл бұрын
Tout ce que il parle de ça shehu tijjaniya ce lui même qui dit ça
@tahiroubeidou6793
4 жыл бұрын
Sheh tujani à dit koi si c pas la vérité
@abouzeidikassumu6275
4 жыл бұрын
Si tu est garçon il faut lire se que shehu tidjani il à dit
@zabeiroumoumouni2430
4 жыл бұрын
Dan bautar inyess karya Kakai kuda kafifita shehu fiye de Allah
@robilarobilasaadu1433
4 жыл бұрын
Makaho baki
@zabeiroumoumouni2430
4 жыл бұрын
Makaho yafucceka
@robilarobilasaadu1433
4 жыл бұрын
@@zabeiroumoumouni2430 shasha ka gayamuna kalar ibadar da muke mar
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Makaho kuma kurma Allah yasa mugane
@ibrahimalaji2841
4 жыл бұрын
Kuruciyakebakawahala wawa malunman kama sunyisungi kai stagera
Пікірлер: 179