Ya Ubagiji ka kara baiyyanar mana da haske (Sunnha) mubi ka baiyyanar mana da Duhu (bidi'a) mu guje mata. Malan zaki (lion) Ubangiji Allah SWT ya kara illmi mai anfani duniya da ma lahiraaa.
@sarkinruwa6394
3 жыл бұрын
Amin Yarab Dan-uwa
@ibrahimabubakarkigo2264
3 жыл бұрын
Allahuk akbar annabi saw dangatan Allah abu uku ne kawai bazaka,iya kiran annabi dashiba .(1)Bakacema manzon Allah saw Allah. (2)bakacema manzon Allah dan Allah.( 3)bakacema manzon Allah abokin tarayyan Allah . bayan wannan manzon yawuce yadda kaketunani
@babanikram6407
4 жыл бұрын
Macha'allah Hausa top muna godiya 💯 ɗa fatan Allah yasa malan da alheri ya albarkaci zuri'ar sa, da fatan Allah ya jikan iyayen mu da malaman mu yasa aljannace mako marmu dasu baki daya.
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@arabiimam9446
3 жыл бұрын
Mafita dayane dukkanmu Aljannah mukesofa toh Allah mai iko Allah yabamu Ameeen
@ibrahimmuhammad2307
4 жыл бұрын
Binsunnah akanfahimtar sahabbai da tabi'ai', sheik musa Allah yakara iymani dason annabi
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@inusaali2728
3 жыл бұрын
Masha Allah
@alihassane5760
3 жыл бұрын
Allah ya barmou da annabi(saw) ya kouma kara lafiya da imani ga malan aminnnnnnn
@khadijamuhd4335
4 жыл бұрын
Masha Allah
@malikimuhammad9769
3 жыл бұрын
Sunnah sak bidiah sam
@abuazzuzfallata2727
4 жыл бұрын
Allah yaqara daukaka sunnah da malaman sunnah
@zaharaddeenharuna3991
3 жыл бұрын
اللهم امين يا رحمان، يا رحيم
@hashimuibrahim9809
3 жыл бұрын
AuwAlu Muhammen Allah yasaka dagin aljanna fidaisai
@ahmadabdulrasheed5375
3 жыл бұрын
Allah ya kara mana son manzon Allah 🙏🏻
@kmuhd9473
3 жыл бұрын
Sunnah SK insha allahu
@muhammadkabirhilal3533
4 жыл бұрын
That's why they called you lion 🦁 🦁 🦁.
@nadabomuhammed4280
2 жыл бұрын
Asadu walai Kai makiri a n nabi ne
@nusaibaabubakarmujahid9764
2 жыл бұрын
Allah yasaka malam
@komaidaruwanka6830
2 жыл бұрын
Gaskiya izala kawarijawa gubace yakamata akoma makaranta jakin banza
@auwalsani8233
3 жыл бұрын
ALLAH yasaka da ALHERI
@yusifmagaji8222
3 жыл бұрын
Musa inaima addu,ar in kai mesiryiwane allah yashiryeka inkuma baxa shiryuba Allah yayimana maganinka acikin al umar sugaba annabin rahama S.A.W
@jaxakallahkairantomunabara4743
3 жыл бұрын
Sallahu alaihi wasallam amen
@garbayunususman7971
3 жыл бұрын
Dan bidia hujja ta kare maka ko
@bilyamuhammad5273
3 жыл бұрын
To idan akan shiriya yakefa? Tunda shiriyar nan ta Allah ce ba taka bace
@abukhaleel559
4 жыл бұрын
جميل ياشيخي عفواً شكراً لك على هذا الموضوع
@isahabdullahi6419
3 жыл бұрын
Allah yataimaki zakin sunna dodon bidia sunkashe shekh jafar allah yakawo mana magajinsa allah yakare mana malamanmu na sunna
@naallahbayakarewa5879
3 жыл бұрын
Allah ya Kara Maka Lafiya da Kwanciyar Hankali da Karuwar Arziki Dauwamamme Duniya da Lahira. Muna Tare da Kai Allah ya yi Maka Jan Gora. Wanda Allah ya so da fahimtar addinin sa Wannan ta Isar da Shi. godiya marar Iyaka.
@mudha9600
6 ай бұрын
Allah yakara ma annabi daraja
@salahayouba7285
3 жыл бұрын
dik douniya ban girmama kowa nadaya 1 se allah 2 se annabi sallalahu alaihiwasallam 3 se iyayena 4 se malamina dan malimai sounasuka tara akwai malimai nagaskiya akwai mouna malimai to dan haka banagamasu in kirasu malimai
@abubakaryakubu3975
3 жыл бұрын
Sako zuwaga maiyin wannan shiri inaso kasani indan Allah kake to kakarkata akalarka zuwa wasu tambayoyi wadanda zasukarar da al.umma bawai wannan mukabulaba Dan mukabula awannan zamanin tazama musu shukuwa musu sharrin shaidanne. Dalili shine bawan dazai yarda acewai ankadashi kuma yayarda lokace Daya
@rnakokorebbless2388
3 жыл бұрын
Tijaniya itace gaskiya
@rahama___kaduna9894
3 жыл бұрын
Qwarai kuwa
@rahama___kaduna9894
3 жыл бұрын
👍
@sarkinruwa6394
3 жыл бұрын
Kana ruwa miye Tijjaniya, kabar Tijjani kadawo kakama koyarwan sahabbai, inko bahakaba lallaikuwa kana ruwa kakama iska kadawo karantarwan Annabi da sahabbai kabar wani abu wai Tijjaniya, da yafimah.
@ayshayarima978
Жыл бұрын
Inji was ?
@ayshayarima978
Жыл бұрын
WALLAH, YAN DARIQA ADDINI BA GADO AKE KAREWA BA, GASKIYA AKE KAREWA,ALLAH BAI AIKO INYAS KO TIJJANI BA, KAI KUMA NASIR WALLAH KAI WAWA NE BA MALAMI BA
@fixexpert5724
3 жыл бұрын
Allah ya maka albarka sarki zaki
@abdulhamidousseini920
3 жыл бұрын
Tijaniya patace Allah yarabamu da ita
@abdoulazizdanauta7067
4 жыл бұрын
Allah ya qara maka basira malan
@oumarouissou7001
2 жыл бұрын
Assadu sunna wanan kewaye kewaye da kakai kahito hili kacé anaba annabi matshayin da baikaiba
@muhammadsuleimanbangis5290
3 жыл бұрын
Yes
@sabiuadamu9178
4 жыл бұрын
SLM ina bibiyan wannan shiri saboda yabada tsari na lokaci saiga wannan shiya daya awa 3 da miti shahudu kuma banji Maurya Dan darikaba
@umarmohammed1057
3 жыл бұрын
Ma'anan me?
@saifullahidahiru3674
3 жыл бұрын
Allah yasaka wa malam da alhairi
@sojasoja5577
3 жыл бұрын
Sarki zaki wallahi kana burgeni baka fishi
@user-zw6pk7ci7u
4 жыл бұрын
Yen darika sai hakuri gaskiya dayane
@mamanemoutari7644
4 жыл бұрын
Hakane kan dan uwa dagakin gaskia ,sai bata kawai,allah ya chirya mu tafarkin manzon tshira aleyhi salatu wa salam.
@buhariabdulmumin8821
4 жыл бұрын
Sunnah hanyar tsira
@umarmohammed1057
3 жыл бұрын
Waye baku sunnah? Sai mallamai, in babu shehi INA Kazan sunnah. Daga shehi sai manzo Allah s a w. Sai ALLAH S W T.
@abubakaribrahim3804
3 жыл бұрын
Allah sakama Mallam da alkhairi
@najibbappayo9516
2 жыл бұрын
Welcome
@anasmukhtarhayinalhaji8464
3 жыл бұрын
ءا مين ثم ءا مين.....
@zyadissak978
3 жыл бұрын
ربي يحفظكم
@IBRAHIMali-rz6ql
3 жыл бұрын
sunna sak izala laaaaaa
@savousaadou8466
3 жыл бұрын
Sunnah sak bid'a sam
@mamanemoutari7644
4 жыл бұрын
Kuthigaba dayin irin wannan munazara malan mussa ,tanada matukar anfani , saboda tana wanke kwakwalwar mutane daga dattin jahilthi , hujja akan hujja dalili kan dalili ,allah ya fahimtar damu gaskia ya bamu ikon binta yasa mu gane kuskuren mu, ya bamu ikon gyarawa. Kuma ya karbi tubarmu.allah ya karbi daawarka malan mussa sunna kaduna.
@hallarounamera9487
3 жыл бұрын
Zaki wayayi narara stakanin darika da izzala?
@user-lo7ep9mf3d
3 жыл бұрын
👍
@nasirulawallawal2282
4 жыл бұрын
Ni bantabajin irin wannan maganar ba a wurin maulidiba.
Kaji tsinanan Allah Ina kasan inda Allah yakai manzo Allah balle kace anwuce
@ismailabdulhamidismail4821
3 жыл бұрын
Jahili
@bilyamuhammad5273
3 жыл бұрын
Zagi hujjar jahili
@presidentabdullah1245
3 жыл бұрын
Babu mamaki ga mutuminda yakira wani jahili sewanda damacan tarbiyarshi kenan ita aka koyamasa
@jibrinalkhaseem5278
3 жыл бұрын
Kominku muqabala muqabala da raina manya shineme kumuhada kai kawai kudainaraina manya
@FRESHAREWA
4 жыл бұрын
Babu Wata Gaskiya Acikin Izala
@khadijamuhd4335
4 жыл бұрын
Hummm Allah dai yasan me gaskiya
@buhariabdulmumin8821
4 жыл бұрын
Jahili yaza.ai kaganta
@umarmohammed1057
3 жыл бұрын
Izala Sai dai boyen gaskiya.
@mohamedlamine7204
3 жыл бұрын
Katafi ka kara karatu dan Ghana zagin bayin Allah ba abin wassa bane
@musaabu789musaabu5
3 жыл бұрын
Asda sunnna Allah yaqarama lafiya da ilmi
@user-wv5ld8nu4d
3 жыл бұрын
سليمان ابكر ابكر محمد مصطفى 'سلفي
@aminunasiruofficial
4 жыл бұрын
Izala sai ahankali
@buhariabdulmumin8821
4 жыл бұрын
Zaka fahimta ahankali
@rahama___kaduna9894
3 жыл бұрын
Allah ya ganar dasu
@bilyamuhammad5273
3 жыл бұрын
Dariqa Kuma sai haukar Banza
@bilyamuhammad5273
3 жыл бұрын
Dariqa Kuma sai haukar Banza
@rahama___kaduna9894
3 жыл бұрын
@@bilyamuhammad5273 ko ba hauka ba🙄🙄🙄🙄
@djamilousabiou5283
4 жыл бұрын
Aslm alaikum malamaina hakabaku fahimtar juna wannan bamuqabala.bace
@ikramcissetv8771
3 жыл бұрын
Allah yasa izala ta gane hanya
@adamumustafah8279
3 жыл бұрын
Hhhhhh
@abubakarmuhammad2288
3 жыл бұрын
ولكل فرعون طغى موسى سطى
@toukourali4883
3 жыл бұрын
izala karyane
@HANDGUNMAN9211
3 жыл бұрын
toh kayi kokari banji abinzagi agurin izalaba saboda suna son annabi sosai kuma banji wani suka akan annabi dasukeba saboda tsantsan natsuwan annabi suke nunawa bakamar en dariqaba dasuke nunama mutane annabinma kamar wani dan diskone bayan kuma shibaruwansa da kidakide saboda kida dawaqa bana mutumin kirkibane na mercheale jacson ne annabi kuma salihine ne shugaban sahilihai da mumunai damasu hakuri dakuma annabawa annabin dan dariqa gaskiya bayakama da annabin musulinci saboda annabin musulinci yana cike da kamala dakuma ntsuwa sosai sosai
@anassalesale1639
3 жыл бұрын
Asada nera kake kowama kaji tsoron Allah
@naallahbayakarewa5879
3 жыл бұрын
Don GIRMAN ALLAH da ANNABINMU sanar da Mu kuskuren Malam.
@saaduhusaini4062
3 жыл бұрын
Allah saka da alkeri meen
@yusheuishaq871
3 жыл бұрын
Kafin mal musa akwai wani malamin izala Wanda yayi makamancin wannan karatun? Masu irin wannan karatu kowa yasan yan dariqa ne wlh sune masu bayyana Martaban manzon Allah s💘a💜w
@bashirumarhafeez994
3 жыл бұрын
Kacewa WANNAN mutumin yakoma makaranta
@umarmohammed1057
3 жыл бұрын
A wajen masu illimi dole me.
@bilyamuhammad5273
3 жыл бұрын
To kaikuma fa? Ina zaka koma,,?
@alihassane5760
3 жыл бұрын
Allah ya barmou da annabi(saw) ya kouma kara lafiya da imani ga malan aminnnnnnn
Пікірлер: 112