Bagudu da saka hannu ma abinda ya shafi luwadi INNALILLAHI WA INNA ILAIHIN RAJI’UN,yayi asarar rayuwar shi wallahi amman ko shima mambane 🥷 a ce ma wai mijin na ne ya saka ma dokar hannu wallahi daga ranar auren ya kare wallahi,😭😭😭ALLAH yayi mana maganin su
@AbdulahiMusa-w2g
11 күн бұрын
❤ salamu alaikum warratullah gaskiya na saurari wannan maganar taku kuma nasaurari Abubuwan batun maganar masu luwadi Allah kasan Abinda yake cikin zuciyarmu kacanza tunani azzaluman dasukeson tabbatar da wannan abin da Allah yake fushi dasu Allah muntu ba karka basu nasara Amin ya haiyu ya Qaiyum.. Allah katsaremana mutuncinmu da imaninmu da addinimu Amin ya Allah
@yauhudu
12 күн бұрын
Allah ya saka muku da alkairi ale mungadu Muna godiya
@IshakaSalisu-on3jk
13 күн бұрын
Allah Yatai maka Allah Yakare’ku Ma Aikatan Farin Wata ❤
@AHMEDSALEHMOHAMMED-is2ri
15 күн бұрын
Allah ya tsinewa atiku bagudu
@IshaqIsmail-be3op
14 күн бұрын
Kai jama'a Allah kasani mukam bamu zabesuba kuma bamu goyi bayan azabesu, Allah dak abin da aukayi Allah kasani wlh bama tare dasu ko mis kalla zarra Allah kanisanyamu dasu ya Allah
@AABinji
13 күн бұрын
Mungadi💪
@aminuasheer9345
13 күн бұрын
Allah ya kamo mana karshen mulkin apc
@KabirYunusa-wg5ey
15 күн бұрын
Allah ya isa, Kuma Allah kagani bada sahannun mu ba
@nuhuusman8243
13 күн бұрын
Allah ya isarmuna
@sul2478
15 күн бұрын
Wallahi kasar mu bata bukatar wani tallafi muna da komai amman mu raggayene kawai bama san ampani da karfin jikin da ALLAH ya bamu ne sai bara kawai muka yi,ba wani samun tallafi wallahi karya suke yi,Baba Buhari ka kware mu wallahi daka kawo mana wannan bala’in wallahi mun shiga goma sha bakwai,ALLAH mun tuba ALLAH ka kawo mana karshen wannan bala’in,
@IsahAhmadu-b9o
13 күн бұрын
Allah ya shirye su
@nafiudanladisayasaya9020
12 күн бұрын
Allah hamdulila
@sul2478
15 күн бұрын
Muna alfahari da ku wallah ko babu komai dai ku dan taba su suna sanin bawai bamu da irin su Mungadi su Baba mamoon,
@AhmadSanusiUmar
15 күн бұрын
Allah y biya ku, naji ddin wanga squad. Allah ka isar muna ga gurbatattun shugabanni Musamman atiku bagudu.
@sul2478
15 күн бұрын
Shi wannan Tajun ma wallahi ko kunya baya ji wai shi nan tsakanin shi da ALLAH baya tuna jiya ba shi ba kamar gobe ne kuma zaya koma ina ya fito.
@salmanubalamuhammad
14 күн бұрын
Allah ya saka da Alkhairi baba mungadi
@idrisumar7314
15 күн бұрын
Umar faruk don Allah gidan radio naku kam bazakuyi shiri na idon mikiya akan wahalan da staff na embassies n nugeria sujeciki akasashe daban daban bane diplomasiyafa ze palace tsakanin nigeria da saira kasashen duniya fa? Maaikata sunacikin kunci banu kudi yau wata 9 a embassies please kuyi magan akai ko gwamnati zasujiku fa?
@saniyakubu1892
14 күн бұрын
Gaskiya Bagudu baka kyautaba yau da ace wani minister ne Wanda ba musulmi ba da abun bazai bamu mamaki hakaba😢
@mamansadik3821
15 күн бұрын
Munajama kanmu, Allah yayafemuna
@sul2478
15 күн бұрын
Gwannoni ko azzalumai ALLAH ya bi mana hakkin mu
@shamsuddeenshehuibrahim6699
15 күн бұрын
Allah ya Kara tsare mana ku sbd na tabbata gurbatattun shuwagabannin mu basa son wnn shirin.
@SaniShuaibu-qb3oj
10 күн бұрын
Farin wata, fatan alheri
@user-rb2ru2hp4h
14 күн бұрын
innalillahi Ubungije Allah katsirimu talakawan kanimu ya Allah 25:54
@Hassanmuazu-ii1in
11 күн бұрын
Allah ka saka mana
@sul2478
15 күн бұрын
Duk Wanda ya shiga siyasa kudi suka kai shi kar su ringa raina nawa mutane wai hankalin sun zo gyara ne karya suke yi mun sani,amman ALLAH shine stakanin mu;tada bom a maiduguri rikicin gidan saurautun mu na Arewa ya kamata mu gane duka shirin ruguza arewa ce ya kamata mu fahimta fa tun wuri
@Musausmanumar-q4q
15 күн бұрын
Inalillahi wa''inna ilaihinraji''un 😭
@maryamyaseer1341
15 күн бұрын
Babban takaicin ma ana Muslim Muslim tiket asama dokar yan iska hannu
@maharazuabdullahitsafe2937
14 күн бұрын
Allah ya isa mudai bamu goyon baya kuma ba zamu bari ayi haka ba
@abubakaryakubu9458
15 күн бұрын
Allah yaqaramuku lfy mujindadin abindakukeyi
@jibrinkanta472
15 күн бұрын
Wannan bagaskiya bane
@muhammadabubakar5402
15 күн бұрын
A matsayi na , na Dan nijeriya Ina Mika sakon Allah ya isarmana zuwa ga gwamnati nijeriya akan baiwa Yan luwadi madigo damar vin Karen subbabu babbaka waiya zubilla😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@abubakaryakubu9458
15 күн бұрын
Yau najidadi saboda naga shu'aibu mungadi
@saidugarba3381
13 күн бұрын
Amma su iya sata kudin sukai waje
@GarbaIbrahim-wv1fl
12 күн бұрын
Allah yajikanka mgabta Baya
@umarabubakar5926
14 күн бұрын
Masha Allah
@jibrinkanta472
15 күн бұрын
Allah ya tsanewa dimokradiyar African dimokradiyar muna fukai 😢😢😢😢😢
@MURTALAABBASSANI
15 күн бұрын
Da sanin Allah! Allah baya bacci 😂😂😂
@SuleimanMamuda-fq5km
15 күн бұрын
Shu aibu 💪💪💪
@jibrinkanta472
15 күн бұрын
😂😂😂😂😂
@SalisuBukar-nk5mg
15 күн бұрын
Toh yaya Wanda baya aikin gwammatifah Ina zaisa Kansa???
@kamaldodo8623
14 күн бұрын
Mai aikin ma mai ya tsinana?
@muhammedAliDoc
15 күн бұрын
Allah kara tsare mana mungadi din mu lokacin da baka nan kullum shirin yana karewa a 56 minutes Amma yau da ka zo gashi har ya haura awa daya 😂😂😂💪 abasu wuta mungadi
@sul2478
15 күн бұрын
ALLAH ya kara tsare ku da karfin ikon sa Amin
@IshakaSalisu-on3jk
13 күн бұрын
Mungadi Musamman Kai Ina Addu’ar a Gareka Ta Fatan Alkairi
Пікірлер: 47