Gaskiya wannan abun kunyar da gwammanatin tarayya tabaiyana abun bantakaici ne sosai
@Chamaki-qb9eu
19 күн бұрын
Ubangiji Allah ya tsinema majilistar dunkin duniya Amin summa Amin harmada kukanku
@muhammadsanimuhammadmuhamm1338
22 күн бұрын
Up up
@AminuAbubakar-f7v
22 күн бұрын
😂😂❤❤❤😂🎉😢
@yahuzamuhammad359
22 күн бұрын
Gaskiya gwamnati ta kasa.
@assoumanadjaoiri8407
19 күн бұрын
Ala yawaduo wawaye
@DanMani-xq3on
22 күн бұрын
Munagadi ikon Allah.
@Ilibom
22 күн бұрын
Wannan shirin bana missing. Ina ganin ya kamata kuyi shiri akan matsin da daliban Nigeria ke fuskanta akashen waje sabida hwaduwa kudaden Nigeria. Me zai hana kudaden da ake kashewa dalibai asio kayan bincike, a inganta jami'o in mu. Wlh abin kunya ne idan ka shiga dakunan bincike jami'ar Nigeria. Shin ina anfanin fita waje amma muna kashe namu jami'oi
@MuhammadBello-cw3bx
21 күн бұрын
Allah ya ya tsayamina
@faraatech6486
21 күн бұрын
Walahi kunjikunya
@mamansaadu5475
22 күн бұрын
Kuji tsoron Allah zaku mutu 😂😂😂😂😂😂😂😂
@SalissouIssa-pn9zi
21 күн бұрын
Kudai akwai munafukai,
@mamansaadu5475
22 күн бұрын
Baba badai DEMOCARADIYA irin tana negeria 😂😂😂😂😂😂😂😂😂To To Allah yasa mudace amma anji kunya wlh
@idrisumar7314
22 күн бұрын
Umar faruk yakamata kuyi programme akan embassies na nigeria a kasashen waje wallahi wallahi embassies sunacikin kunci babu kudi yin komai balle biyan salaries yau wata 9 sunazaube basuda komai gwamnati nigeria yakamata suturawa embassies kudin biyansu salaries
@muhammadaliyu3655
22 күн бұрын
Allah dai ya kyauta Allah Ka bamu mafitan alkhairi
@nuramurtala7759
22 күн бұрын
Ameen Ya Hayyu Ya Qayyum da dukkan Musulmi @@muhammadaliyu3655
Пікірлер: 23