Masha Allah yayikyau ubangiji Allah yasakamusu da gidan aljannah firdausi
@adamusuleiman7761
2 жыл бұрын
Weldon Job
@portergymrat9898
2 жыл бұрын
Toh ai tundamu bamuda masutsayamana aduniya ai zasuchigabane saboda gwamnatin Nigeria tanabiyamasu diyar dukanin wanda akka kasheshi tahanyar zagin annabi s a w Kaicho 😭😭😭😭😭😭😭😭
@abdurahmanisa5311
2 жыл бұрын
Allah yaqara Michi nauyin qasa
@umarbalaliman4950
2 жыл бұрын
Muna shirye da kashe Duk Wanda ya zagin annabi S A W
@زينبادريس-خ2ر
2 жыл бұрын
Wannan gaskiya kowaye ya zagi annabi kisane kwarai da gaske
@alhassansalisu4811
2 жыл бұрын
Wnn. Ba gaskiya bane Domin ba inda Allah yace ankashe wadda yazagi annabi Muhammad (s.a.w) Wlh. Kisa bashine mafitaba mafita itace Shari'ar allah da koyarwan annabi Muhammad (s.a.w)
@maazzamsani7481
2 жыл бұрын
Allahu Akbar Allah ya ƙara annabi daraja
@muhammedshitu2446
2 жыл бұрын
Allah ya kauta
@abbaalhaji1821
2 жыл бұрын
Allah Hu Akbar
@abubakartukur8004
2 жыл бұрын
If I may ask, why do you take religious offence too personal?
@mansourousmanemansourousma2818
2 жыл бұрын
سبحان الله
@illiassouibrahim1576
2 жыл бұрын
Allah karama annabi darajja ..way miké sa a Nigeria né a boubouwan ga ké farouwa a kassachanmou na musulmé??
@mmmujaheedtaher3107
2 жыл бұрын
Alhamdulillah
@abdullahiibrahimusman8135
2 жыл бұрын
Mallam ka Koma makaranta. Kwata kwata baka fahimci abun ba.
@mamanfatuma8376
2 жыл бұрын
Muna godiya sasai malam 🤍🤍❤💯
@ridwanunigertahoua269
2 жыл бұрын
Su jalo jalingo sunci kisa wallahi
@alhassansalisu4811
2 жыл бұрын
Malamai damu dalibai muji tsoron allah. Don Allah akwai wadda zai iya kawo aya acikin alqur'ani cewa idan mutun ya zagi annabi Allah yace akashehi? Shidai Allah ya tsine a wadda yazagi Allah da Manzon sa duniya da lahira innalillahi wa innah ilaihi raj'un Yakamata muji tsoron allah Abu idan yarikice komawa cikin alqur'ani akeyi Allah ya bayyanamana hukuncinsa komai da komai. Kowani malami idan zai kafa hujja sai yace kuduba hadisin sahabi wane Amma bazai ce aduba cikin alqur'ani aga hukuncin Allah ba Shikuma hukuncin Allah koyamaka dadi kobaimaka dadiba haka zakayi hakuri kabi Idan kasa6a Kuma kayi laifi Wlh. Wannan zanga zanga da kururuwa bashi zaikawo mafita ba Mafita itace Shari'ar allah da koyarwan annabi Muhammad (s.a.w)
@abdullahiabubakar8846
2 жыл бұрын
Kai Dan qur'aniyun ne, allah yashiryeka
@officialcbkboy3963
2 жыл бұрын
Kai mahaukacine shiyasa
@saminumusamashaallah27
2 жыл бұрын
Wlh Dan uwa hadais susuka koyamasu junansu amah idan ankoma cikin Al qur'ani inda kisa yahalarta Wanda yakashe akasheshi wanan hadisan susuke hadasafitina
@khadeejartumourisah3168
2 жыл бұрын
Anya kuwa kaicikakken musulmine? Antaba Wanda kaxo duniya dominsa amma harkake wannan mgn lallaikai katon mahaukacine mtswww
@halimaibrahim4904
2 жыл бұрын
Allah ya tsine ma wannan malamin
@mohamedmouhtari696
2 жыл бұрын
Ke kuma me malamin ya miki, Allah ya shiryeki
@maimunahassanmuhd5286
2 жыл бұрын
Banza er wahala
@alraiyanusman2934
2 жыл бұрын
Allahu Akbar 😭😭 kai mallam Wallahi tsenuwanki ba inda zai sai dai tadawo kanki muna rokon Allah da ya shiryiki kina bukatar addu,a sosaii ke gaggawan istigifar
@khadeejartumourisah3168
2 жыл бұрын
Amma bakida hankali wlh yar'wahala kawai
@figuredout6383
2 жыл бұрын
Jahilchin ka yayi yawa malam
@mmmujaheedtaher3107
2 жыл бұрын
Allah yashir yeka
@yushauibrahim2973
2 жыл бұрын
Meyayi na jahilci
@figuredout6383
2 жыл бұрын
@@mmmujaheedtaher3107 Allah din meyasa baxaii mana maganin yanta’adda da talauchi ba bayan mun barmai komai, amman idan anzage shi saiyache muyi gagawar ramamai 🤦🏾♂️💔
@figuredout6383
2 жыл бұрын
@@yushauibrahim2973 Komaii
@yushauibrahim2973
2 жыл бұрын
@@figuredout6383 kafin mucigaba Kai Christian ne ko musulmi
@abdulmuminisulaiman4033
2 жыл бұрын
To dan allah manyan malaman addinin musulunci irinsu bello yabo da yagecewa zagi agurin megidan abubakar sukakoya.)( irinsu jalo jalingo mecewa zetabba tarwa da al,ummar muulmi cewa lalle iyayan annabi yan wutane.)(irinsu abdul,wahab togo mecewa annabi yana tsotsar gaban kananun yara danhaka suma sunayi. ( Dan allah malam mezakace akan wa"annan malaman dasukeyada wannan miyagun kalaman ajanibin annabi amatsayin ilimi ?
@abdullahiibrahimusman8135
2 жыл бұрын
Allah SAW Ko Kuma hadisin Manzon Allah SAW ba. Gaskiya ka Koma makaranta.
@abdullahiibrahimusman8135
2 жыл бұрын
Gaskiya Mallam kanada karancin Sani matuka a addinin musulunci akwai bukatar ka Koma makaranta. Ana gabas Kai kana yamma. Babu yadda zakayi mukarana DA zagin Manzon Allah DA Kuma wata fatawa ta daban Akan iyayen manzon
@mmmujaheedtaher3107
2 жыл бұрын
Kai ma dakajiharka aje abin azuciyarka kacucikanka don wallahi Allah ya tsarkake annabi s a w dagadukkannin sharri da abinqi tunkafin yahalicceshi dabayan halitarsa wayan"nan maganganu damawasunsu sunkoru daga manzo annabin Allah s a w
@abdulmuminisulaiman4033
2 жыл бұрын
@@abdullahiibrahimusman8135 to abinda kababi sunansa shawara nikuma tambayanayi akan musu jifan annabi da irin wa,ancan muggayn kalaman. Amma meyasa bakabani amsaba sekuma katafi wani waje daban. ? Amsanakeso abani akan malamanmu namusulunci dasuke yada irin wa,ancan kalaman dasunan ilmi ?
Пікірлер: 74