Khadija musa daura allah sarki a Rika tunawa da mu tuwa
@hassanabdullahi566
6 жыл бұрын
AAMEENN ALLAH YA BADA ZAMAN LAFIA
@gggfgggh6245
6 жыл бұрын
It’s amazing I hope good marital life..!!
@mkbdanhadjia8970
5 жыл бұрын
Allah ya bada zaman lfy
@fulfuldeafrica6714
6 жыл бұрын
)Assalamou Aleykoum Banndiraa6e) Abin Kunya a Matsayin ta na Jinsin Fulani Kuma tana yaran Fulatanci (Poulbe) Amma ko kishin yaranta batayi, kuma ko ta Nuna Al'adun Iyayenta watau Fulani (Poulbe) batayiba, kuma Gashi Mahaifinta President ne a Kungiyar Betal Poulaku da Kuma member a Mi yetti Allah, yakamata arika kishin Yareulaninme da kuma Al'adunnmu na Fulani da kuma Hausa Fulani, Allah Wallu
@jibrilsalisunainna1184
6 жыл бұрын
wannan ba dalili bane,mu duk musulmai ne sai me a yare
@khalidharuna9264
6 жыл бұрын
Jabbaama Studio
@nahumlengs7307
3 жыл бұрын
Kaji wani magana kuma.kai kasan wani fulbe ko Hausa sukuma mulkida kudi shine ke ransu
@babagambo8444
6 жыл бұрын
dukiyar mutanen Nigeria. Allah zaikama iyayenku
@sulaimanbello8523
6 жыл бұрын
mu dai babu abunda xamuce Sai dai patan Allah ubangiji yabasu xaman lapiya
@jibrilsalisunainna1184
6 жыл бұрын
Allah sa yai lasting
@abdulazizadam6181
6 жыл бұрын
kon zo daga daurin aure kawai kun koma kuna ta Bidi'ah , sai Bala'i ya biyo baya kuma ku zo kuna cewa Allah, in dai baku kiya yi bidi'ah ba sai kun gani a kwaryar shanku.
@auwalaliyuyayi936
6 жыл бұрын
Allah yabada xamanlfy ameen
@jalojalingo7975
6 жыл бұрын
Dan allah ina tambaya wanen matar yar chugaban kasa ce kuwa ?
Пікірлер: 23