Masha allah yayi kyau malan rashid mugode allah yasaka da alheiri sannan shima wanga bawan allah ya allah kasakamishi da alheiri shikuma wanga ya allah kashiryeshi ameen
@fatimaalhassandanbatta9086
3 жыл бұрын
Masha Allah.Allah yaganar damu gaskiya kuma Allah yabamu ikon binta
@hamzasahabomagaji4128
3 жыл бұрын
Wallahi Sheikh Qarribullah sheikh nasiru kabara ya burgeni sosae da wannan bayani da yayi,Ya barranta kansa da mahaifinsa akan zagin sahabban manzon Allah.Allah ya saka masa
@rabiatukatsinaal7626
3 жыл бұрын
Rabiatu katsina Masha ALLAH ALLAH Yadaga musulin cin akan kafirci irin na abduljabbar ALLAH ya karya shi Amin
@ibadurrahmantv198
3 жыл бұрын
Allah yabiyaka mln wllh kanaqokari Allah yasakama da gidan al jannah ..kuma mln inasonka saboda Allah
@abdullahihaliluallahyagafa2573
3 жыл бұрын
Allahhu Akbar
@yakubuhussaini9904
3 жыл бұрын
Masha Allah
@umarjaeabubakar988
3 жыл бұрын
Mlm Allah yasaka da alkhairi mungode Umar Abubakar Ibrahim alfullaty From Lagos State Nigeria
@darulhadithplatform1807
3 жыл бұрын
Insha Allahu sai kun zauna, zaka gane matsayinki wallahi, mude muna jir Har lokacin da zaku zauna.
@abubakardoka8492
3 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@afa1720
3 жыл бұрын
Ameen ya Allah
@ahmadnouh604
3 жыл бұрын
Allah ya kiyaye ka malan
@jamilumagaji582
3 жыл бұрын
salamu alaikum wato malam wannan mutumin da Abduljabbar ya dauko video dinsa shi wannan christian neh sunan sa David wood ya dade yana gaba da Addini da kuma Manzon Allah. kwanaki yasha kashi a wata muqabala da sukai da Mohammed Hijab zaka iya duba wannan mukabalar tana nan a youtube mohammed hijab vs david wood. lalle lamarin Abduljabbar abun tsoro ne wallahi. Allah ya mana maganin sa da ire irensa.
@malikmustafer7329
3 жыл бұрын
Assalamu allaikum
@harunmuhd2414
3 жыл бұрын
وشهد شاهد من أهلها
@musazakariyya6836
3 жыл бұрын
WALLAHI karyane ANNABI baiyi kamada kowaba
@ishaqimrana5992
3 жыл бұрын
Allah yabiya malam
@nazirabdou5720
3 жыл бұрын
Aminee
@djonelamine9815
3 жыл бұрын
Allah ya sa mu dace
@aliwakassoidrissaaljabbari1821
3 жыл бұрын
Makiri dan akuya
@sulaimankhairan5480
3 жыл бұрын
Ina jan hankalin mutane karku kuskura kuce a saka muku zagin sahabban manzon( Allah ) s.a.w ) zagin sahabban kafircine bab'bah a uzu billah babu faidar jin zagin
@muazzammuhammad5605
3 жыл бұрын
Gaskiya ba yawan karatu shine mai muhimmanci ba fahimta shine, cikin maganganunka babu komai sai abinda larabawa ke kira da (ألنقيضين)
@danielbash8039
3 жыл бұрын
Kuji wawan yaronnan dakikanci baiba wallahi
@mustofaabubakkar6568
3 жыл бұрын
Slm malam dan allh a kawomana inda yakezagin sahabbai dinnan agskiy ni dai ban ta6ajiba dn allh kakawo mana muji
@idiousseini3566
3 жыл бұрын
Aslm,dan Allah Abokina Zakin Islam ka saka mana inda yake zagin Sahabbai!!
@ummirabiu3190
3 жыл бұрын
Babu dadinji dan Allah adena sakawa😭
@salissouaboubakar7408
3 жыл бұрын
maqaryacin banza da wupi
@danielbash8039
3 жыл бұрын
Kadau littafin kaimai kaca kaca mana inka Isa malami
@yasirhussaini3036
3 жыл бұрын
T
@salissouaboubakar7408
3 жыл бұрын
hh abin dariya ga wannan jahili'
@yakubumuhammed7473
3 жыл бұрын
31568795
@yaddazakakoyisaninfalakitv7745
3 жыл бұрын
Assalamu Alaikum.Malam inason inbada shawara akan abunda yake faruwa tsakaninku da Malam Abduljabbar.domin asamu akai karshen wannan matsalar.shawarar itace.yakamata azauna da hukumar jahar Kano da ku Yan qungiyar izala da Yan qungiyar Abduljabbar ayi muqabala abainar Jama.a.domin Abduljabbar mutane yake yima was.azi kuma mutane kuke yima wa.azi.yakawo hujja Ku ma Ku kawo hujja idan abunda yake fada karyane to dole hukuma ta dakatar dashi.idan kuka kayardashi amuqabalar gaban Jama.arsa kuma da hukuma tana kallo to dole zai daina wa.azi.idan kuma yakadaku gaban Jama.arku to dole hukuma tajamaku kunne akan kubari azauna lafiya.saboda addinin musulunci addinine Na ilimi banason rai ba.saboda wallahi Malam ayi maqabala da shi agaban mabiyansa yafi ahanashi ko ace za.a kulleshi.faidah amma dai kuyi nazari akan abunda nafada.kaga ko bayason yin maqabala idan hukuma tace sai yayi to dole sai yayi.saboda hukuma tafi qarfin kowa.
@sulaimankhairan5480
3 жыл бұрын
Idan mutun musulmine yayi karatu babu amfani zama da shi hukun tashi ya dace ayi kawai
@yaddazakakoyisaninfalakitv7745
3 жыл бұрын
to ai addinin musulunci addinine mai adalci kuma addinine na shara.a
@yaddazakakoyisaninfalakitv7745
3 жыл бұрын
wannan maganar da kayi na cewa ahukuntashi.shi ya tabbar da bakasan abunda kakeyi ba.yin mhadara amusulunci ta halacta ko bata halacta ba?
Пікірлер: 38