بسم الله الرحمن الرحيم. أذن للذين يقاتلون بأنه ظلموا وإن الله على أنصرهم لقدير. اللهم أكفهم بما شئت
@hussainiumar8146
18 күн бұрын
innalillahi wa innailaihirrajiun fulani kunci amanarmu Allah yashiryeku idanku masu shiryuwane.
@bashirsalihu6835
15 күн бұрын
Nagode Ya Sheikh, Allah Ya kara Ilmi d nisan kwana, Ya Sheikh a gaskiya idan anbi na barawo to abi na me sahu, malaman mu ynz ba kaman irin su sheikh Jaafar da Sheikh Albani ba ne.
@dcgega1968Usman
12 күн бұрын
Malam mawakiya shugaban siyasa take wa wakar ku kuma malaman jama'a kuke janyowa idan kai baka karbi komai ba to wadansu daga cikinku sun karka wannan jawabin da kake yi wlh akwai wanda bazai iyaba
@IBSALO
18 күн бұрын
Ina da tambaya yanzu idan mutun ya shiga jeji saboda yan ta,adda aka kasheshi yayi shahada ???
@ASADULISLAMTV
18 күн бұрын
Sosai ma
@NimaAbdullah-h3s
18 күн бұрын
Assalamu alaikum warahmatullahi wabarkatuhu, May Allah grant our dad jannatul firdaus. What am going to say is Nigerian people specially my country Arewa they need stop buying home in London and leave it empty without they need to buy ammunition to face these streets people who call themselves kidnappers who sitting in my peoples happiness raping young girls , killing old men , i saw a guy in interview and I saw somebody who is sitting on people happiness I think since more days am not happy why when is this gonna end. What the sheikh is saying is true even why where is our men when this useless people. Arewa stop buying houses and keep them empty , use the to buy ammunition to face kidnappers
@YauOil
18 күн бұрын
Jikukin dan ta ada ne fulani jinita adanch ne fulani jikukin dan ta ada danfudiwu
@abubakarmurtala5095
18 күн бұрын
wallahi karya kuke mu hausawane kuma mu jinin da fodio ne muma muna sanshi kuma munassn yanuwanmu fulani sai dai masu aikats wannan abun acikinsu ne muke yaki dasu har hausawan dake cikima muna yaki dasu kuma dan fodio waliyin ALLAH na gaske zamu kareshi mu kare martabarshi wallahi
Пікірлер: 11