Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta sanya ranar fara zaman sauraron kararrakin da aka shigar gabanta kan rikicin sarautar Kano.
Najeriya ta sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin lantarki na ƙasar a ranar Litinin.
Layin ya lalace ne da misalin ƙarfe 7 na yamma, kamar yadda sanarwa daga kamfanin rarraba lantarki ta ƙasa (TCN) ya bayyana.
The Court of Appeal sitting in Abuja has set the date for the hearing of the cases filed before it on the Kano royal dispute.
Nigeria experienced another power outage due to damage to the country's main power line on Monday.
The line was damaged around 7 pm, according to a statement from the National Electricity Distribution Company (TCN).
_____________________________________________
Mi3novel zata dinga kawo muku labarai kan
Jaruman kannywood,
Y'an siyasa
Abubuwan Al-ajabi
CeCe kuce
dama tarihin rayuwar su
Da sauran labarai kan fitattu a fadin duniya
Sannan zata kawo labaran hausa novel
MI3 novel will bring you news about Kannywood actors
Politicians
And their Biography
And other news about famous people around the world
And then it will bring news about Hausar novel
Dan Mana subscribe domin samun Shire shirenmu da zarar min daura Kuma ki dinga ziyartar channel Mi3 novel domin labarai Kan kannywood, Siyasa, tarihin rayuwar su, da suaransu
subscribe always visit my channel and get news on kannywood, Politics, Biography etc
#mi3novel #Mi3novels #kannywood #hausa
Негізгі бет Kotun Daukaka Kara ta Saka Ranar Saurare da bayyana wanene Sarkin Kano na Gaskiya
Пікірлер: 2