Wani kamfanin China ya sake kwace wani jirgin saman Najeriya. Gwamnatin Nijar rage kashi 50 cikin 100 na magunguna a asibitocinta. Shugaban Faransa Emmanuel Macron na ganawa da shugabannin jam'iyyun siyasar ƙasar don warware ruɗanin siyasa.
- Күн бұрын
Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya cikin bidiyo 23/08/2024… • RFI Hausa
- Рет қаралды 10,092
Пікірлер: 5