Hukumomin Najeriya sun kwato bindigogi da alburusai har guda dubu 60 daga hannun 'yan kasar. Hukumomin Nijar sun ce, har yanzu ba su samu izini game da sake bude kan iyakar kasar ba bayan janye takunkuman ECOWAS.Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci a gudanar da bincike kan kisan da Isra'ila ta yi wa Falasdinawa sama da 100 da ke kan layin karbar abincin tallafi.
- Күн бұрын
Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 01/03/2024 • RFI Hausa
- Рет қаралды 12,540
Пікірлер: 7