Ƴan bindiga sun kashe dimbin mutane tare da kona gidaje a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya. Rundunar Wanzar da Zaman Lafiya ta Majalisar Dinkin Duniya ta rufe sansaninta a Jamhuriyar Dimokuradiyar Congo.
- Ай бұрын
Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 08/05/2024 • RFI Hausa
- Рет қаралды 10,526
Пікірлер: 4