Wani kwale-kwale ya kife da mutane kimanin 30 a jihar Jigawa ta Najeriya. Rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce, sama da sojojin Rwanda dubu 3 ne ke mara wa ƴan tawayen Jamhuriyar Dimokuradiyar Congo a yakin da suke yi da sojojin ƙasar.
- 29 күн бұрын
Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 08/07/2024… • RFI Hausa
- Рет қаралды 10,091
Пікірлер: 15