Wasu kasashen Afrika sun bayyana fargaba kan ficewar Nijar da Mali da Burkina Faso daga Kungiyar ECOWAS, inda suka ce matakin na barazana ga zaman lafiyar Afrika ta Yamma. 'Yan bindiga sun kaddamar da wani kazamin hari a jihar Sokoto tare da sace tarin mutane masu yawa da suka hada da wani sabon ango da amaryarsa.Yayin da bakin haaure kusan 100 suka ce a tekun Baharu Rum. Sai kuma Faransa, inda manoma ke ci gaba da toshe hanya a zanga-zangar da suke gudanarwa.
- Күн бұрын
Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 30/01/2024 • RFI Hausa
- Рет қаралды 17,229
Пікірлер: 8