Dan Allah al amin ina son Nombrr baba Oumaru ni Ina kasar côté d'ivoire ina son in turamasa kudi Kaka za ayi
@UmarAdam-yy9jv
2 ай бұрын
Ga number baba ummaru dirin daji
@justmagaji
2 ай бұрын
@@UmarAdam-yy9jvina number?
@imamusmanumar6189
2 ай бұрын
@@UmarAdam-yy9jvina Number?
@رضوانربيع-خ5ض
Ай бұрын
@@UmarAdam-yy9jvkabashi number din mana karkaiwa baba mugunta dan uwa
@maimunatusaidu986
2 ай бұрын
Allah ya tsare gabanka da bayanka,ya Kuma ci gaba da baku sa,a
@UsmanMusa-kn2zc
2 ай бұрын
Kuma kuka bar bello turji da ado alieru suka addabi jahar zamfara kebbi da sakkwato?
@AbduMusa
2 ай бұрын
A yankin zuru barayi irin su Bello turji da sauran su basu kwashewa da daɗi inbakasani ba kazo kayi bincike
@uzairurabiu2775
3 ай бұрын
Masha allah aci magani saboda bakar Rana maza
@haskemaganinduhutv6239
3 ай бұрын
Dan Allah numbarshi
@Habibina75
3 ай бұрын
Indai da irinku a kasar, to me kuke jira da ‘yan bindiga da garkuwa da mutane?
@LaminuGusau-bc1iu
3 ай бұрын
Za a barsu suyi ne
@Habibina75
3 ай бұрын
@@LaminuGusau-bc1iu Tunda shima Sarki ne, indai da kishin abin a zuciyar sa, zai iya neman izini a gurin babban Sarkin Garin domin aiwatar da wannan kudirin don ceto rayukan al’umma.
@Kebbifestival406
2 ай бұрын
Siyasa Ake sawa a cikin Harakar, Amma suna taimakawa
@murtalaabubakar2215
Ай бұрын
@@Habibina75malamai irin su asadusdunah Da su Ahmad Gummi zasu Fara Hawa mumbari Suna Gaya muku cewa Ana can Ana zaluntar Fulani shikenan Kuma a dawo a Kama Shi A daure Tunda suke fada Aji
@Habibina75
Ай бұрын
@@murtalaabubakar2215wadansu malaman azzalumai ne
@FatimaAuwal-f3r
2 ай бұрын
Allahu Akbar wannan bawan Allah ya burgeni
@amanar.8428
Ай бұрын
meyasa baykawo karshan ta'adanci ba tinda shi da yazo kusa da inta'adda basu iya yin komi. ay yakamata kulum yana tareda sojoji yana gaba. 🤔akara bincika labarinan day
@Umarbande
Ай бұрын
Dan shine yaron kirkine shima kamar babanshine dan azimda uce tare mukai aiki abirnin kebbi yara akarkashina
@رضوانربيع-خ5ض
Ай бұрын
Inama nine nakeda wan nan damar mutane masu kisan kai sutaho garinmu zasu kashe mu insamu dama akansu wlh insunkai millions 50 inzan iya duk sena fille musu kai domin nasan ko awace kasar nake rayuwa kasace da shugaban nin siyasa suke turo Fulani suna kashe Mutanen Arewa babu wanda zanbari araye wlh ai yanzu ba a kama mekisankai abawa gwamnatin Nigeriya andena domin masu kisan kan yaran sune
@amanar.8428
Ай бұрын
😂😂😂😂😂 harkar tanason binciké
@KabiruAhmad-y3r
Ай бұрын
Masha allah dakyu
@hassanumarumar6577
24 күн бұрын
Bunxa
@mansooryahaya844
3 ай бұрын
Masha Allah
@justmagaji
2 ай бұрын
Dan Allah Ataimakamin da number baba ummaru
@abbasharuna9567
3 ай бұрын
Muna gdy sosai
@AbubakarUmar-qd2ws
2 ай бұрын
Ba'acewa sihiri mu'ujiza domin duk sihirin da kayi wani sai iya koikwaya Amma mu'ujiza bata kwaikwayuwa gagara koyo kenan
@AmadouAmadouhadiza
2 ай бұрын
Summa autan hajia ommarou kafi wa kagi kane kafi rankeranken aure gouga ba tsoron rame saidai abun ke ciki ya kasheka allah kareka
@muazzamibrahim4948
2 ай бұрын
Kila ma an sake su Wallahi saboda shi yasa abun yaki ci yaki cinyewa
@Hauwau58
2 ай бұрын
Masha Allah
@Kebbifestival406
2 ай бұрын
Suna Matukar Taimako. Yan Siyasa suke hana Ruwa gudu
Пікірлер: 47