baka da labarin mutuwar gumi ko ? zamu sako shi kuji yadda jana'izar gumi ta kasance
@saleembakano811
8 ай бұрын
maqaryacin banxa
@misbahujabirtv938
6 жыл бұрын
Ameen
@dambam132171
5 жыл бұрын
Allah ya sauwaka. Wannan ace wai musulmi?
@mravouvacar5302
5 жыл бұрын
wai mai yasa yan bidiannan idansuna waaza kullum basu da abincewa sai yan izala? kuma kaji tsoron Allah sunnane aje gemu kuma kana zagin gemu. Alllah ya ganardamu bakı daya
@ismailbaba6558
4 жыл бұрын
Hege gaka da mata a dip dinka kuna badala wai kazo bidia Dan uwarka Kai sunna kakeyi
@ismailbaba6558
4 жыл бұрын
Avouvacar Zeetown yan boko haram ne fah yan izala
@misbahujabirtv938
4 жыл бұрын
Gaskiya ta tabbata akan cewa yan izala sune yan Boko Haram Albanin Zariya da Jafar sune tushen Boko Haram
@mravouvacar5302
4 жыл бұрын
@@ismailbaba6558 ba laifinka bane, kasan kowani tsuntsu kukan gidansu yakeyi, kaikuma irin tarbiyar da kasamu kenan. To Allah yawadaran naka ya lalace dan bakar mace mai bakin zuciya 😁😊
@mravouvacar5302
4 жыл бұрын
@@misbahujabirtv938 kai kuma awa? Tsugudidi. Sudai nasu tayi kyau domin ko malaman naku na bidia kowa so yake yayi mutuwa irin nasu, sai kayi kokari taka tafisshe ka baka dogari dawani bawan Allah kace zai taimakeku yasaku a aljihun rigarsa ya cecekuba ku kyalesa shima tasa tafissheshi. Allah kabarmu da imaninmu amin, Allah kasa mudace.
Пікірлер: 26