😂😂😂kaji banza mara asali harkinada bakin cewa wata ta tallata sarrinki ashe kinsan sirri hahahaha wlh mansura kinyi dede idan akwai wani sirrinta kara fada banza irinki
@abdullahhaddad9329
5 жыл бұрын
Maza da mutanen gari kufadi alkhari a rubutunku ko koyi shuru abinda babu ruwanka... yawancin wasu matan basu da sirri dan hk kubarsu isuisu sukarata sunfi kusa............?
@maryamshehu408
2 жыл бұрын
Duk Wanda ya butulcewa rabbi seya rika ganin ba dedeba se ranan da yakoma gareshi walhi kadan kuka gani
@mostaphahassan2930
5 жыл бұрын
Wllhi wlli ko da wasa bazantaba auran ir film Ba komi ta mallaki arayuwanta Allah yachauta amennnnnn🙌🙌
@batulamuhammedyagana3134
4 жыл бұрын
Allah yakauta saikuyi abu kuta tallata kanku baikamataba
@mdmmoustaphaaissa5434
5 жыл бұрын
To kay uban zanthe Way harda wani ba say ka karasaba kowa ay yaji sai kay zakayi magana mtsss
@isahamfara5341
4 жыл бұрын
Duniya Makaranta
@umamaa1075
5 жыл бұрын
Dan Allah ahana wasan hausa dan Allah
@abdullahimuhammedabdullahi9688
5 жыл бұрын
Wlh kuwah
@mdmmoustaphaaissa5434
5 жыл бұрын
Uma Maa me wasan sukayi bamu guri dan Allah
@zainabbalaambeby9866
4 жыл бұрын
Uma Maa haba de muna karuwa wllh ga nishadantuwa
@saidumohammed4074
5 жыл бұрын
wallahi sadiya haruna tarainawa hausawa wallahi
@africafact
4 жыл бұрын
Shin was mutanen da suka saurari wannan video basuji sadiya haruna Acikin turancin ta Tana Jesus ba Domin tace (for Christ sake) kugayamin ma anar wannan turancin Gaskiya Inna bakin cikin jahilcin Yan uwana hausa Fulani wallahi Kuma bawai Inna muffin rashin Jin turanci shine jahilciba a,a abin da nake nufi shine Yadda yayan makiyan mu sabo da kawai suna Jin yarenmu Sai sushigo chikin mu mukuma akansu Sai ma muki Yan uwansu Amakance da jahilcin da San zuciya Wannan Sadiya haruna waye zai Gaya min garinsu inda aka haifeta Suwaye iyayen ta arewacin Nigeria
@abdoulaziz5315
5 жыл бұрын
Wllh duk Wanda yace zaice gaba ta sabama allah shima yashirya gani mashifa arayuwansa bakuga kumai bama kucigaba da
@kabirurimingado5634
4 жыл бұрын
This is very Good Advice to you Sadiya Haruna what did Mansura Isah told you.
@maryamalhassan8022
5 жыл бұрын
Bbu wani cin amana, meye laifin mansura isa dan ta shigo ckn case dinku da nufin yi muku sulhu? Kedai kowa baya iya miki?
@abubakarahmad8168
5 жыл бұрын
Nana Ahmad
@bukariisa1212
5 жыл бұрын
Is she human right, she has no right to post secret chat, wannan akwai manufar yin hakan
@ayyaksontv4231
5 жыл бұрын
Always pretending I not illiterate shasha karya kikeyi
@umamaa1075
5 жыл бұрын
Kuma fa kema mansura baki kyau taba duk da halin sadiya anaso akashe wota Amma zakuyimaga kiturawa wata gaskiya mansura baki kyau ta kema ai gashinan asirinki ya tonu da bakinki kikace yar iskaceke saura kikara mana wata fadarkawa harkina kuka muna fuka wai kuji tsoran Allah wallahi yana nan yanajiranmu amadakata yar ika mansura
@moustaphamousto3918
5 жыл бұрын
Toh Allah baku hankuri
@عبدالاله-غ5م
5 жыл бұрын
Allah yasheryi jami.an musulmi kuma idan katuba Allah yana karbar tunba idan kayishi dagaske dan haka abin da yawuce ne ba yanzu ba Allah ya kyauta
Wai bawa yayi shekaru masu yawa yana aikata sabon Allah, Allah yasani yarufa masa asiri amma dan tsabar rashin sanin ciwon kai da zakewa sai mutum yafito yatonawa kansa asiri SADIYA wallahi kiji tsoran Allah inda niceke zan aje waya narungumi charbi da alkur'ani nakuma jenanemi gafarar iyayena dan wannan Al amarin naki akwai magana bantaba ganin wadda Allah ya kyautata surartaba yamata baiwa amma tawula kanta kanta kamarke kidaina cht dakowa bare kiga abinda zai bata miki rai ki ajiye komai da kowa kikoma ga Allah
@gambosaadatu2282
4 жыл бұрын
Allah yakyauta aidamanchewaaidaman karchen halewa kasa
@sabiramuhammad55
4 жыл бұрын
Ayi ta hkr akuma dinga istigifari
@haleemahmustapha8217
5 жыл бұрын
Mansura ta fiye shishigi akan abunda ba ruwanta daman yarbawa muna fukaine na karshe kunya mgn da Sadiya kinje kina turawa wata ai babu kyau haka abundan ya faru da sadiya kema kinada yara kuma kinada kanne inya faru akan su ai bazakiji dadi ba
@fhfssgfgs1740
5 жыл бұрын
Itafa gaskiya dacine da ita mutane sesankai mekudi akebawa girma yanzu yataka kowa yazauna lfy amma ay intanada lefi kiranta zasuy sumata nasiha inde dan Allah ne gaskiya sadiya itama tanada lefi yanzu bakowa zeyarda daitaba kamar yanda aka yarda da ita mansurar Allah yashirya mubaki daya
@ahmedbello9379
5 жыл бұрын
Allah ya shiryeku
@bigtimecommunication8679
5 жыл бұрын
ALLAH SARKI SADIYA HARUNA ALLAH YA KARAMIKI HAKURI MUNANAN TAREDA KE ALLAH YA KAREKI DAGA SHARRIN MASHARRANTA
@haleemahmustapha8217
5 жыл бұрын
@@bigtimecommunication8679 Ameen
@faizulawan974
5 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@muhammedidris1831
4 жыл бұрын
gaskiya na sadiya haruna yana da kyau haka
@babangidayusuf617
5 жыл бұрын
Yes mansura ISAH this is an good idea and great advice she supposed to afford it because of future time
@princedeeni8524
5 жыл бұрын
kanku akeji kucigaba da tonawa kanku asiri daman duk haduwar daba ta Allah ba karshenta haka
@muhammadfatima357
4 жыл бұрын
Ikon Allah Allah yawoce mana gaba
@saratusaliyu6915
5 жыл бұрын
Allah yashiryemu ya kuma kyauta
@hameen2224
5 жыл бұрын
Ke jaka alherin kenan abaki hakuri baza a baki hakurin ba mahau'kaciya dakikiya
@dddkadunadddkaduna4209
4 жыл бұрын
I expect any legal married woman knot to involve her self in anything like this pls stay clear for knot to be disrespected
@mhsadiq2729
5 жыл бұрын
Aa gaskiyakam duk jirgi dayace tadaukosu
@vipone3663
4 жыл бұрын
wannan ba hankali bane kuma nema tono abinda ya wuce wallahi ku kuka da kanku ubangiji yafi karfin kowa kuma Allah ya tsinewa mai tada fitina
@aishashafiu184
5 жыл бұрын
Sadiya mansura masoyiyar kice wlh
@galaxyseven7862
5 жыл бұрын
Fadi alkairi kokayi shuru munafirci dodone ga abinda yadace kayi magana a kai an sace yar mutane an canja mata suna da addini amman katsaya kana dauko shirar wasu kana dariya allah ya kyauta mtss
@africafact
4 жыл бұрын
Allahu ya saka maka da alkhairi
@حواحوا-ز4ج
5 жыл бұрын
Mstwwwwww har wani sirri gareki😂🤣
@moussaabbazara1785
5 жыл бұрын
sadiya ni masoyiyar kice amma hakan baya nufin bazan gayamiki gaskiya ba.mansurah masoyiyar kici ki gane k kin aza abun alfahri kikeyi duk wonda suke tsugaki makiyyan kine don haka ki rinka daukar chawara in mai kaui ce c pr tn bien.....
@sidiwawo4220
4 жыл бұрын
Allah.ya.shiryeku.
@umarusalmanu2046
5 жыл бұрын
sadiya;ay shawara mansura ta ba ki akan makoman zuriyarki.
@ftymazarah9256
5 жыл бұрын
Kanku akeji🏌️♀️🤷♀️🤷♀️namu ido🙄
@maryamyusuf1255
5 жыл бұрын
Hhhhhhh ai km
@ahmedibrahim7910
5 жыл бұрын
Gaskiya yarinyar nan batada hankali kodai tana shaye shaye ne
@kundinshahara5989
5 жыл бұрын
Gaskiya dai yarinyar sai a hankali
@user-es6ey3tu2q
5 жыл бұрын
😭😭😭😭😭😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠
@hauwahalilu5644
5 жыл бұрын
Ur husband?
@jiddahjiddah7910
5 жыл бұрын
Hehehe ibeg help me ask her name sake
@africafact
4 жыл бұрын
KUNDIN SHAHARA Dan Allah inason in tambaye ka Daga chinkin abubuwan da suke tattaunawa naji ka ambaci abubuwan biyu da mansura Isa da safiya haruna sukace Sai gashi baka Fadi wani Abu da safiya haruna ta fada ba Da harshen turanci maiyasa baka fassara manaba Kokuwa bakaji bane koku'ma baka fahimta bane Koku'ma maiyasa Kalmace guda daya Mai matukar hadari Arayuwar ta da Kuma taka Kai da Kai posting videon Dan Allah Inna jiran amsarka domin yazama wanibi Mu fadawa jama,a wannan kalmar
@kundinshahara5989
4 жыл бұрын
Mun fahimta. Amma yanzu sai dai bazamu iya tuna dai-dai gurin da kake magana ba
@africafact
4 жыл бұрын
Alhamdulillah Idan ka kunna vidiyon a dai-dai minti takwos da second ashirin da takwos 8:28 Inda take cewa (Bama keba all those haters that they hate me, meyene Sadiya haruna ta cire muku-ne for Christ sake) Kasan a turanci koku'ma turawa Idan akwai wani abun Al ajabi ya faru Kamar ahausa (sabo da Allah) a grammar turanci musulmi koku'ma wani Mai addini da ban Wanda ba kurista qa Ida zaice👇👇👇 (For God sake) Sannan aturawan Kuma Idan kiritoci ne Sai kaji sunce (for Christ sake) To Dan uwa An ni baba wani mamaki. Musam man ganin irin dabi,unta Ya banbata sosai da namu Ni yarone matashi Dan shekara 30 Ma zaunin kudancin najeriya Lallai Ina so in sakeji daga gareka Dan uwa na gode
@kundinshahara5989
4 жыл бұрын
@@africafact Tabbas na koma na saurari gurin kuma abinda ka fada hakane. Amma dai Sadiya Haruna musulma ce, kawai dai wata 'kila ta fada ne a cikin fushi ba tare da ta san abinda take fada ba. Sannan kuma tayi zaman Lagos sosai, wato ta zauna a cikin 'kabilu da Christians. Muna matukar godiya a gare ka
@africafact
4 жыл бұрын
Shikenan Nima na gode da saurarata da kukayi Kuma hakika zanyi farin cikin Jin cewa itta mu sulmace??? (alhamdulillah) Allah ya shiryemu gaba daya, Yaa allah ka tsaremu ka tsare adinnin-mu-Ameen
@sulaimanusman3066
4 жыл бұрын
Allah yakiyaye gaba
@abdulrashidmusa1229
5 жыл бұрын
Wawiya
@kundinshahara5989
5 жыл бұрын
Abun nasu kam sai a hankali Abdulrashid Musa
@AbdullahiLawan
5 жыл бұрын
Amin.
@rabiulecturer4051
5 жыл бұрын
Yayan mahaukata kawai
@abubakaribrahim7832
4 жыл бұрын
Yan wahala kawai
@abdurahmanabubakar1911
4 жыл бұрын
Allah yaahiraku
@hameen2224
5 жыл бұрын
Kilama kwaya tasha shiyasa bari kwayar ta sakeki san nan sai muga yanda za,ai
Shikenan shi kuma dan iska ba zai ce a ji tsoron Allah ba. Idan Allah Ya shirye ta fa ta daina iskancin. Duk iskancin mutum dole a ce ya ji tsoron Allah. Ok.
@husnaalimammasy1953
5 жыл бұрын
Wannan haka yake gaya masa
@rahamasulema4927
5 жыл бұрын
Gaskiya ne
@ramlammnhaidar2801
5 жыл бұрын
Allah yakyauta amman tunda tace tabar mgnr basai ta barta ba
@ummuhusnaaliyu5935
5 жыл бұрын
Allah ya kyuta
@mahammadushuhudi4324
5 жыл бұрын
Allah ya shirye mu
@yunusayunusa3511
5 жыл бұрын
Wasu maza ba
@shiekhjaafar2104
5 жыл бұрын
Abin mamakia ,dama muna fadamuku 'yan fm ,galibansu maxinatane, Allah ya tsaremu
@bilkisualiyu9763
4 жыл бұрын
Ykk
@jiddaamin7611
5 жыл бұрын
Good morning
@jiddaamin7611
5 жыл бұрын
Good morning
@haliruamina6651
5 жыл бұрын
Sadiya ke wlh bansan wace irin macce kike ba Yar kunama kawai bansan kirki ba da kowa fada kikeyi
@rabeeusanee321
4 жыл бұрын
Allah tsinemiki ameen
@sadsaadf2779
5 жыл бұрын
Wlh gaskiya ta gaya mata Allah yasa mu dace
@zainabbalaambeby9866
4 жыл бұрын
Sad Saadf ameen ya Allah abinne na manya
@halimaturaki4012
5 жыл бұрын
Hhhhhhhhhhh sadiya kenan
@youtub7866
5 жыл бұрын
Kanko akeji
@madinak7547
5 жыл бұрын
ikon Allah
@muhammaduabdullahi306
5 жыл бұрын
Sadiya Duk Babban Dabai Riqa Girmansaba To Yaroma Zai masa Yaranta ko
@jiddahjiddah7910
5 жыл бұрын
Ke komai akayi sekin fallasa
@abdullrahmantsohomuhammad5567
4 жыл бұрын
Allah yashiryimu gabadai
@halimasadiya9815
5 жыл бұрын
sNAUWIU
@hafsam9846
5 жыл бұрын
Good sadia
@aishaaliyu8611
4 жыл бұрын
She can handle it that's why she talk too much. Be fighting, u will get tired
@kadidiallo4837
5 жыл бұрын
Ikon Allah
@halifamamuda3916
4 жыл бұрын
Ameen ya allah ka sa muna darab mai afani ka azutamu ameen ya allah
@fulairahabibudubanni3600
4 жыл бұрын
Mtswww
@hauwahalilu5644
5 жыл бұрын
Wato mansura kema kinyi iskanci? Ai naga blue film dakikayi da bature
@husnaalimammasy1953
5 жыл бұрын
Allah sarki nima nagani amma wlh ba ita bace fiskan mansura aka dora
@shiekhjaafar2104
5 жыл бұрын
Kai dan Allah kinga ,ki turomin vidoyo ingani
@shiekhjaafar2104
5 жыл бұрын
Ku turomana vidiyo mugani
@husnaalimammasy1953
5 жыл бұрын
K da kace ka kalla shine zakace intura maka hmmmm baruwana kanaso mutane sukara aibanta yan film kenan koh
@husnaalimammasy1953
5 жыл бұрын
Kuga me wai Ku bazakuyi abuda yadameku ba idan Dan Adam ya kauce toh kuyi mishi fatan sheriya
@nabilaibrahim8442
4 жыл бұрын
Allah ybawa mai gaskiya saa
@bilkisualiyu9763
4 жыл бұрын
Slm
@kundinshahara5989
4 жыл бұрын
Wslm Bilkisu Aliyu
@bilkisualiyu9763
4 жыл бұрын
Kundin shahara ykk
@kundinshahara5989
4 жыл бұрын
Lafiya 'kalau Bilkisu. Daga wanne gari kike mana magana?
@bilkisualiyu9763
4 жыл бұрын
Kundin shahara ina Adamawa
@kundinshahara5989
4 жыл бұрын
@@bilkisualiyu9763 Ok Masha Allah. Ina shiga Adamawa lokaci-lokaci
Пікірлер: 125