Wato shi ya Saba da karuwai shine yasa yake kyamar masu sallah biyar ,masu azumi,masu zaka ,mahajata,abu nabiyu mu sunnah manzon Allah s a w) muke a Kai shi kuwa karantawar ibn taimiyata da sunonin Dan taimiya ya juyar Yana yaudara mutane da ita wanan sunan ra zub da jinin muminai da kafirta su a matsayin sunnah annabi s a w)Allah ya jikan Shaik daurawa yace wanan biidia antar da malluman dharika kuskuren don babu Wanda baya bidia ya buga misali da dan raimiya yace mak ja yaso ya nuna masa bidiar dan taimiiya ,yace idan ya kawo bidia sai a barmasa kamar yada shaik Ahmad al tijani r a )ko mai na fada in ya Saba da sunnah da sharia ku bar mun abina wanan shine ilmi malanta da sunnah ta gaskiya Amma Kai da kake kan nasibanci kake sakin baki ga janabin annabi s a w)ka taba ahlul Bait musaman sayadi Ali r a)annabi nacewa mai son ali muminine mai kinsa fasiki ne a wata riwayar munfuki ne,tauhidin da ka gina akidar ka akai bidia che don manzon Allah s a w,bai San wanan tauhidi ba gida uku sahaba Tabia duk Basu Raba tauhidi ba ,ibn taimiya ya Raba muku Kuka hau Kuka Zauna a Kai Kuna manzon Allah karya ,
Пікірлер: 9