Mou musulmaine gala lahu gala rasulihi ba diyan gungiyaba ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@mustaphaumar9097
25 күн бұрын
0
@muhammadsaniabubakar3642
28 күн бұрын
Alhamdulillah mlm Muhammad Sani yyi dede qungiyar izalah t raba kan alummar musulmai
@aboumaharadjimammaneabouma5249
27 күн бұрын
Karya kake munafiki akoi idan babu addinin Musulunci kansu ba hade yake ba chen baya darikar tijjaniyya da darikar kadiriya kan su ba hade yake
@abotronicstek3316
27 күн бұрын
Kaji wani wawa wai da tarika yake bada misali,
@ibrahimmuhammad2307
27 күн бұрын
Afahimtata wannan yaron da irinsu Baffa hotoro basuda tarbiyya kila sune basu fahimchi kur'ani da Sunnah
@user-es4gx1nz6g
27 күн бұрын
Walahi kam
@aliabdourahamanebenali582
28 күн бұрын
Alherin Allah ya kaywa izala Amma fa Baku fahimci malamin ba Kuma duk da alherin izala Amma akoy matsala ku yarda ko karku yarda yanzu in izalan jos basu yarda da in izalan kaduna
@ibrahimmuhammad2307
27 күн бұрын
Kafirai sunzargi annabi da rabakan mutane kenan kunyi daidai?
@SaniMuhammed-tk3hy
24 күн бұрын
GASKIYA MALAM SANI MAI SUNANA KAKOMA KARATU KAFIN KAZO KARINKA SHIRME
@user-es4gx1nz6g
27 күн бұрын
Wannan a kidar kawarij yake da Allah ya shirye shi
@umarmuhammad123
28 күн бұрын
me ake nufi da arne da hausa yan kungiya
@ibrahimmuhammad2307
27 күн бұрын
To munji malaman izala sunkawo hujj Amma wlh malamin yarinta kawai dashirme yakeyi
@zubayrdikko8125
27 күн бұрын
don Allah ku bar shi ya yi musulunci. kuna kariyar abunda musulunci ba
@ibrahimmuhammad2307
27 күн бұрын
Ai shine yake sukarsu Basune suka faraba
@issaamadou96
28 күн бұрын
Haba Mallam kuna wahalar da kanku akan wannan daqiqin malamin, wlh kowa ya shaida cewa kun qure shi, ku baku ga sai kame kame yake yi ba
@SoulaimaneYahaya-lw7ux
27 күн бұрын
Wanna gaskiyane
@user-gd5wd7ki9r
28 күн бұрын
Izala iyayan tawili
@mustaphasurajosurajo6309
28 күн бұрын
Lallai wannan mamman sani bashi da kunya izala dai tafi karfin ka albani zariya ma yagama zagin ya dawo izalar ,, banza dan zafin kai
@abotronicstek3316
27 күн бұрын
Qarya kake munafukin Allah, albani da sheik jafar har suka mutu Basu tabayin qungiyar izala ba. Babban burinsu ma ace qungiya sun hade, qoqarin da albani yayi musu kenan. Kuma yace adena amfani da mimbarin izala ana zagin sunnah.
Duk wanda yayi ilimi baya aiki dashi doledai akirashi me ilili Kawaidai zaka 'iya cewa baya masa amfani
@user-oe7nm6lh4q
28 күн бұрын
Yan'mushede😂😂😂
@AlhayatAlhayat-jr8wq
27 күн бұрын
Akan hadinkay kiyihakuri hakan dawiya gaskeya
@abbaqjkxkrimandi3160
27 күн бұрын
😂😂😂😂😂hhhhhhhh cege izala
@aminoulaouali2340
25 күн бұрын
Wly kunyi abinda yabawa saboda gaba Mabiya sa sussan bai san karatu sai hamma kawai yakeyi
@NigeriaNigeria-qd7of
27 күн бұрын
slm gaskiya ni masoyin malanne ammadai anan to yayi kuskure sufishi gaskiya
@ibrahimmuhammad2307
27 күн бұрын
Ankure malaminnan wlh
@muzzammilAbubakar
27 күн бұрын
MALAM MUHAMMAD A GASKIYA KAI NE DA LAIFI A WANNAN ABUN,,......DUBI WANNAN DATTIJON MALAMIN IZALA YANA SO YA KOYA MAKA HANKALI,....AMMA RAWAN KAI IRIN TAKA ,,,,KA KI KARBA
@abbaqjkxkrimandi3160
27 күн бұрын
Suna ciga ɗan kudi
@babaalhajiali1464
26 күн бұрын
Wanan inabaku shawara kubinciki tarihin muhammed yusfu A borno, shima da demokiradiya yafara.
@ibrahimmuhammad2307
27 күн бұрын
Akure yaron malaminnan wlh
@makharajausman2196
28 күн бұрын
Sunnah gidan hujja
@ashuramurtala6253
28 күн бұрын
Hhhh dara taci gida kenan
@user-es4gx1nz6g
27 күн бұрын
Wayannan mallaman sun sausauta ma da irin su sheik Adam Abdullah ne da Sheik Anas Da Al kanawee ne da kasha kaya a kanka walahi
@SadiqAdamuShuaibu-ci9yq
25 күн бұрын
Kai kaji rainin hankali ai kunsan wanda suke da'awar kungiyanci haramun neh a addini tun ba yau bah. Amman kunje kuna kame kame
Muna kungiya Amma bama kungiyanchi,kawai kune kuke chewa munayi
@alhajimusa5504
27 күн бұрын
@@ibrahimmuhammad2307wai shin annabi s w a s me kungiyan shi???
@mustaphasurajosurajo6309
28 күн бұрын
Kaji jaki ambashi lasifika yayita surutu wawan banza yan uwanka ahlissunnah kake zagi
@ibrahimmuhammad2307
27 күн бұрын
Maikwano yanada yara masu tabka tabka irinsu baffa hotoro 😅
@abdullahiayubabako2799
27 күн бұрын
Ana izala dan kudi. Suma sun sani
@abotronicstek3316
27 күн бұрын
Malaman da suka muqabulanci muhammad yusuf, ba malaman izala bane sune irin su sheik albani, sheik jafar da dr idris dutsen tanshi.
@AlhayatAlhayat-jr8wq
27 күн бұрын
Damabakabata lokaci dawanna zamaba
@abotronicstek3316
27 күн бұрын
Ba ace qungiyar izala basuda alkhairi ba musamman manyan malaman irin su dr. İdris malaman ba,are, da irinsu bawa mai shinkafa da ire irensu. Amman kuma maganan qungiyanci da akayi ba qarya akayi ba, kafin shi albani zaria ya fada, lokacin rayuwarsa ku saurari manufarkafa darul hadith 1-3, meyasa ba aje ansameshi ba kunsan shi baza ku iya qalubalantarshi ba amman wannan matashin shida bai gama gogewa ba anzo ansashi gaba.
@usmanmunir2554
27 күн бұрын
Waye yafada Maka Albany yafi karfinsu?
@dahiruahmed01
28 күн бұрын
Bantaba ganin wawa irin wannan yaron ba.
@umarmuhammad123
27 күн бұрын
Me nene a karantarwar sa bai iyaba kuma Kai me ka karantar ???
@SumailaMumuni-ew6lf
27 күн бұрын
Kai mai hankaline kua
@alhajimusa5504
27 күн бұрын
Jahili mai zagin malami😂
@adildad8848
27 күн бұрын
Yau Naga titsiye da idanun ta 😂😂😂 Gaskiya kun kyauta sosai Gwara dai a fahimtar dashi abinda ya kamata ya sani.
@AbubakarMuhammed-sw3ip
27 күн бұрын
Ko je dorin Dr Idris 😂😂😂
@usmanmunir2554
27 күн бұрын
Koh Dr Idris ma zai Sha Kashi a hannunsu
@abotronicstek3316
27 күн бұрын
Salafiyya ba qungiya bace point of correction, manhaji ne. İnkuma qungiyace ina shugabanta.
Пікірлер: 90