Wai anfara jan bututun mai wanda zai je Chad koko a a ?
@StudiohausaTv
3 ай бұрын
Barka da safiya
@yussufle227
3 ай бұрын
Allah yabamu nassara
@ibrahimadamou4146
3 ай бұрын
To Kai siyi jahadi sojoji suna mutouwa suna barin ouwayinsu da diyin su da talawti kamatayayi idan soji ya moutu abahi million ahirin
@NuRaiDi-e9p
3 ай бұрын
🇳🇪💯🇧🇫🇬🇳💪
@gamboharou9400
3 ай бұрын
Amma ruwan sha yayi wahala talaka na kuka amma su CNSP ko aka
@aboubacarhaaboubacarhassan2688
3 ай бұрын
Kunada matsala Ku ganunku Niger ce kawai takecikin tsadar rayiwa to wly duk Dounia Haka abin yake kuma wly mugodema Allah Ku dan Niger kasani juyin mulki akayi kuma saboda shi ba abinda ba ayima Niger natozarci aman cikin hikimar Allah duk abinda akaso yafaru Niger baifaruba Libye tafi kowa saukin rayiwa aman yanzu yanda ake tsadar rayiwa Niger duk inda kaje abinda zakasamu kenan dan hakan wly wanan sojojin Niger kukabari Aka kawo karshen mulki nasu to wly halinda Niger zatashiga seyafi nayanzu saboda wanan yahudawa idonsu akan Niger yake kuma shima saboda arzikin kasar wanan dan siyasa namu nayanzu wly bawanda zai iya korar turawa kawai rainamana hankali kawai suke katina lokacinda akayi zanga zanga nuna talakawa basuyarda sojojin France da Mali takora aman daga karshe har kashe mutane akayi kuma ba abinda bazoum yayi jinsu yatafi abanza kuma sojojin France sune suka kashe mutanan ahakan kukeso muyi ta hakuri dawanan dan siyasa Wanda kansu kawai sukasani ba talakawa kegabansu
@LauwaliAbubakar-v3y
3 ай бұрын
يا هل الا فريقية السمراء والبياض واعدوا على اعداءكم على الا ستقلال والنحرب المستعمرين بالا تحاد ولانعيش على اصبية لان الا عداء في كل يوم وليلة تحاربنا على اصبية والتفريق بيننا ولا نفهم الحيات والا ستقبال بالنهضة والتكلنوجية والفصاحة والعلوم الحيوية والمحبة بينكم والا كرام ولوا بالا ديان في ميدان الحيات المسلم والمسحية وعبادة الا صنام والاو ثثان ليكسر استقلالكم ويدومون لكم في الا ستعمارية ليخربوا بيوتكم والقوة ميدان الحيات واغراء والندب ليقاتلكم جميعا
Пікірлер: 18