Nigeria @60: Mutane 7 da suka yi fafutukar samun yancin Nigeria | Legit TV Hausa
Tarihin Nigeria, ba zai taba cika ba har sai an labarta yadda kasar ta samu 'yanci. Kasar Nigeria ta samu yanci daga United Kingdom (Burtaniya) a shekarar 1960.
An yi fafutukar samun yancin kasar ne karkashin inuwar Northern Peoples Congress (NPC), wacce mafi akasari Hausawa kuma Musulmai ne a cikin ta, da kuma inuwar Nigeria Council of Nigerian Citizens, wacce mafi akasari kabilar Igbo da Kiristawa ne a cikin ta.
A cikin wannan bidiyon, za ku ga mun kawo maku tarihin samun yancin Nigeria, da kuma takaitaccen bayani kan mutane bakwai da suka yi fafutuka har Nigeria ta samu yanci daga Turawan Mulkin Mallaka.
kzitem.info/news/bejne/sp6erXp8k3Wbrag
Негізгі бет Nigeria @60: Mutane 7 da suka yi fafutukar samun yancin Nigeria | Legit TV Hausa
Пікірлер: 2