Rufe iyakarta da gwamnatin Najeriya ta yi a baya, ya yi matukar shafar rayuwar al'ummomin Najeriya da Jamhuriyar Nijar, musamman yadda ya kassara harkokin kasuwanci a tsakanin 'yan kasuwa masu hada-hadar kayayyaki. Mohammed Tidjani Hassane, ya ziyarci wasu daga cikin iyakokin kasashen biyu. Ku bayyana mana ra'ayinku a kan yadda matsalar rufe iyakokin ya shafi rayuwarku.
- Күн бұрын
Radadin rufe iyakokin Najeriya da makwabtanta
- Рет қаралды 546
Пікірлер: 1