Malam Allah yasaka maka da aljanntil firdaus, maganarka akwai adalci acikinta.
@kabirousali5333
2 күн бұрын
Gaskiya ne malam
@hamdigardening
2 күн бұрын
Maa shaa Allah, jazakumullahu khairan 🙏
@BachariBachari-h6f
2 күн бұрын
جزاك الله خيرا ❤❤❤
@dan.india1
2 күн бұрын
Wlh gaskiya ne Allah ya samudace
@JafarFima
2 күн бұрын
Wallahi gaskiya hassadace kawai. Shi yasa arewa mukeda matsala.
@LaouiISSAKA
2 күн бұрын
Gaskiya ne malan
@AbdullahiAbubakarKende
2 күн бұрын
Jaxakallahu bi jannah
@SackinbakoAchiruAchiru
2 күн бұрын
Macha allah
@FaisuSaidu
2 күн бұрын
Allah yabadalada Allah yasamaka gaskiyane
@harounaadambana
2 күн бұрын
Gaskiyane malam nima raa'yimu daya da kai kawai hasada ce kuma saidai su mutu
@AbdaAbdiua-c3g
Күн бұрын
Sakallahu kairan
@saiduYUSUF-en2en
2 күн бұрын
Allah Yasa Mugane Gaskiya
@jibrilmsmuhammad5822
2 күн бұрын
Malam kayi adalci fantami yayi magana na farko babu wanda ya tamka shi na biyu yazo ya jefa kalubale ga malamai yajefa kalubale kuma an amsa meye laifin masu amsawa
@Speedyvampir2
2 күн бұрын
AI wannan mutumin dan son zuciya ne kawai.
@AishatYahaya-tb4dg
2 күн бұрын
Tabbas Hassadace, Allah ya dada kare mana prof. Anyi walqiya duk mun gansu.
@tubeme7110
2 күн бұрын
السلام عليكم عليكم و رحمة الله ! هدانا الله جميعا ، لماذا ضياع الوقت في الدفاع ام عدمه، يكفينا ابراز الحجج و ترك الناس يحكمون.
@mounkailayayelaouali8535
Күн бұрын
Malan Allah ya saka da alheri
@arifamai5322
11 сағат бұрын
Malan Allah ya saka
@LawanUmar-u7l
2 күн бұрын
Allah yasa albarka
@saleymahamadou6148
2 күн бұрын
A'a malam, pantmi shiné yajefawa malamai kalubalé
@naimahamisu2806
5 сағат бұрын
To ai kuskuran da malam yayi shine maye na jefa kalubale?yasani dukkan malamai sun fitar da ilimine sun ijjeshi amana,sun ijjema Yan baya su banbance da kansu da karfin hujja! To amna cewar yana kalubalantar dukkanin malamai ba daidai bane.Allah yaganar damu gaskiya.Amma tabbas salon Dr Idris shine daidai Akan Addini,fadin gaskiya ko bazatama meji dadi ba.duk daran dadewa wataran mutum zegane.Allah yadauramu Akan daidai.
Babu wanda ya ke masa hassada maganan gaskiya fantami Allah ne ya jarabce shi
@auwalumusa4307
9 сағат бұрын
kaima kafara gane gaskiya. wallahi malaman darika sunfiku ilimi
@khadimulansartv
2 күн бұрын
Malam Kar ka6atawa kanka lokaci wllhi, sun fahimci duk abunda prof yake faða, hassada din ne kawai.. Amma wannan fatawa sananne, wasu Kuma jahilai ko en abi yarima a sha kiða..
@bashirsalihu6835
2 күн бұрын
A gaskiya kuna cutawa musulunci da musulmai, amma mun bar ku da Allah
@yakubuamadu4599
2 күн бұрын
Malam to yin tasbihida duwatsu ko dan yatsa ko da carbi shin?
@AishatYahaya-tb4dg
2 күн бұрын
Mallam Allah yasaka maka da alkhairi, tabbas kafadi gaskiya.
Duba Malam, katshaya a guri daya carbi ba bidi'a bane ko carbi bidi'a ne kurum. Ka kalli carbin yen tariqa a rarrabe yake saboda kilge kenan babu wata magana na cewa a koi wanda suka dauki carbi addini. Saidai ka je india inda ake anfani da carbi akan shirka. Kuma ku gane ana shinfida kafet a coci yenda muke shinfidadhi a masallaci.
@iymaikaita
2 күн бұрын
Laptop yana aiki Alaji😂 A rufe ido a fada ma prof. gaskiya mallam
@MASAUDUSALIU
2 күн бұрын
Allah yasaka da Algeria mal yayi Adalci
@shuaibuisamuhammad867
2 күн бұрын
Bid'a.Bid'ane.Har Abadan.batada.kshi 2.dalalane.
@muktaraliyu4251
Күн бұрын
Well, mu dai mun san majority na masu yawo da charbi suna yi ne da sunan addini, wannan kuwa shi ake kira bid'a, zan so dai ace yadda shi Isa Ali pantami ya bada kalubale ga malamai cewa ya shirya mukabala kan wannan batu, to ya fito ya kare matsayinsa tunda dai an samu malamai sun amsa masa game da wannan kalubale. Allah ya tabbatar damu akan hanya madaidaiciya ameen.
@mohammedyusuf6214
6 минут бұрын
Baya buqaatan kare kansa. Yace carbi ba bidia bane idan ba a ɗauke Chi a matsayin addini bane. Please what is his problem here?
@elmanzowebtv5376
10 сағат бұрын
Wannan maganar kaskia ce
@BashirBuhari-zo6cd
2 күн бұрын
Mallam aji tsoron AlLaah su bn Baz etc basu jefa kalubale ba Amma prof ya jafe, Kuma wadanda suka mayarda martani yawwanchi sun ce da Bai jefa kalubale ba da ba lalle ama Yi magana akai. Kuma bakayi magana akan zafin Kai dayace ba Shima daidai ne.. Ade duba malam
@jaafarjaafar-zv9on
2 күн бұрын
chine kadai yatche ayi moukabala
@HelpTheNeedy-y4m
2 күн бұрын
Ku daliban dr idris kujin tsoron Allah dukkan ku da malamin naku. kubi dalilai ne ba Mutum ba ko Malami. dominilimi Amanace sai an tambayi kowa duk abin da yake fadi. Allah kasa muji tsoron ka. mu kuma rika Adalci koda akan mu ne mu kuma rika bin dalilai ba malamai ba
@Zabeiruabubalar
2 күн бұрын
Kan ku ake ji dai😂
@Zabeiruabubalar
2 күн бұрын
Kudai keyi Izala
@Zabeiruabubalar
2 күн бұрын
Mudai sauraranku muke
@umarubale4532
2 күн бұрын
Kaidai akwai kwana kwana Allah yakiyeye
@Speedyvampir2
2 күн бұрын
Alamun munafurci ne kawai tabbata a Kan Shi.
@SHIHULAWAL
2 күн бұрын
Jahilan mlmai duk iliminku ya tsaya akan carbi sai rigima akaiyi akan carbi
@BashirIsa-s7i
2 күн бұрын
Masha Allah. Akwai bukatar tunatar da mutane waye pro domin mutane Suna yadda da maganganun Dr Idris akansa
@MamaneSambo
2 күн бұрын
Fantami bay da gaskiya. Kassoum ka bar kamé kamé da son zoutchia
@MahamaneAttaherAdamouElhOumaro
2 күн бұрын
tafi ka zauna da shi sai ka nuna mana haka
@MamaneSambo
Күн бұрын
@@MahamaneAttaherAdamouElhOumaro kai ma kassan fantami bay da gaskiya. Chi ya jefa qalubalé fa. Haba mu bi gaskiya mana
@h.n1977
2 күн бұрын
Idris tanshi yafaye tsanantawa akan abinda ya shafi Pantami
@Speedyvampir2
2 күн бұрын
Ku dai ba Ku son Jin gaskiya ne kawai.
@Speedyvampir2
2 күн бұрын
Ku dai ba Ku son Jin gaskiya ne kawai.
@muhammadsaminuayagi4880
Күн бұрын
Shin ka shiga zuciyasa ne ka tabbatas dan riya ya ke rataya carbi?
@junaidumusa-d4f
2 күн бұрын
Gaskiyan magana kenan
@saiduYUSUF-en2en
2 күн бұрын
Hakan Shine Adalci Kuma Shine Sunnar Ahlussunnah Ammafa Sai Meson Gaskiyane Kadai Yake Fahinta
@nasiridris-v9t
2 күн бұрын
Wallahi karya kakeyi, nasanka, dan abi yarima a shakidade, su usaimin dasu bin baz, sunyi shelanta yin muqabala da yanuwansu ahlussunnah akan matsalar carbi? Sannan kai da kace hassada akeyiwa pantami kashiga zuciyar mutanene kagane haka? Insha Allah bazan kara sauraren karatunkaba har abada, saboda ire ire-iren ku" kansa"ne ga ahlussunna. Taisa abduddinaar, taisa abduddirham, ......
@selysuserlysu9382
Күн бұрын
Malam Ku Fadawa Isah Ali Yazo Ya Kare Fatawarsa, In Kuma Yardan Yan Darika Da Yan Bid'ah yakeso Shi kenan
@MustaphaMusa-ef2ge
2 күн бұрын
Mallan kaji tsoron Allah kayi magana akan carbi amma ka manta da maganan kalu bale da ya jefa wa mallumai kuma ka kawo sunayen mallumai kaman su dr bin bas suma sun kalubalance mallumai kamman prof isah ali yayi dun Allah kabamu amsa a matsayin ka na masoyin Annabi ????
@balamuhammad8860
Күн бұрын
Wannan gaskiya ne mai laptop
@shuaibumuhammad4114
2 күн бұрын
Dan koran tsohon minister kaima ka karbi rabonka dole ka kare son zuciyan wadda ya baka
Пікірлер: 76