Allah yasaka da alheri sheik musah Yusuf Assaddusunnah ❤❤❤❤❤
@Alhamdoulillah922
9 күн бұрын
Allah Ubangidi ya hada kan Musulman Nigeria ga baki daya, Mussaman Fulani da Hausawa. ya Daura ku a kan maqiyan ku. duk me so ya yaada fitina a ksakakanin musulmai Allah ya tozarka shi. Amine Daga Yar uwanku na Camaru
@murtalaabubakar2215
8 күн бұрын
Ameen, Amma Wai Abunda Nike So in fahimta shine Wai wacce irin fitina Ake so A Hada tsakanin Fulani Da hausawa?
@habbakarauwal8690
5 күн бұрын
@@murtalaabubakar2215 muna furcinne akoy wassu yahudawa da basuwa son cigaban arewa basuwa son misulunci sai suka Ciga cikin hausawa Sunka ciga Cikin Fulani Sai wandanda suka ciga cikin hausawa suce Fulani dan ta'adane sai Fulani wadanda suka ciga cikin Fulani kuma suce hausawa .makusawane Allah yasa mudace yasa mucika da imani
@murtalaabubakar2215
2 күн бұрын
@@habbakarauwal8690 ban fahimci wannan maganar taka Ba gaskiya saboda rubutun Na bukatar gyara
@FatimaUmarSanda
8 күн бұрын
Mallam Allah yasaka maka da alkhairi, Allah ya hada kan musulmai baki daya
@mutallabmusa9582
7 күн бұрын
Ya Allah Ya saka da Alkhairi Ameen
@abdullahimohammad9513
11 күн бұрын
Wallahi abinda Sheikh Asadussunnah ya ke fada gaskiya ne. Ana amfami da wannan matsalar ne don a yada arnanci a arewwacin Nigeria ta hanyar arna maguzawa da tsurarun kabilu arnan dake yankunnan mu, da kuma wasu wawaye jahilan Filinani da Hausawan mu. Wallahi idan ba sarakunan mu da malamai sun tashi tsaye ba an wayarda kan mutanene mu mu yaki wannan fitinar ba, sai yankin mu ya lalace baki daya. Allah Ya sa Fulanin mu da Hausawa sun ji wannan kiran don mu hadu mu tsaida wannan fitinar.
@user-ij8be4rp8m
10 күн бұрын
Masha Allah munaji
@aminuyusuf-qm6hu
7 күн бұрын
Allah yasa alheri
@fatimahalliru3530
9 күн бұрын
Kafurar banza la ananniyar allah inshallah sai kin dauwama a jahannama inbaki tubaba matsiyaciya
@sadiyahabib7472
10 күн бұрын
Karya take bamagujiyace Maguzawan katsina
@AbdullahiAuwal-cj2lm
5 күн бұрын
wallahi anaji malam🦻🦻
@aminuisah84
6 күн бұрын
Fulani da Hausa ba kabila daya ce bah wlh
@Soudi123
8 күн бұрын
ايوه سمعت. صوت منتاز
@user-vi3qd8mg5p
3 күн бұрын
Ana ji
@murtalaabubakar2215
9 күн бұрын
Munafukin banza Kai Ka taba Buda baki kace Fulani Suna Kashe hausawa? In Bayan kokarin kare su da kake yi Wallahi wallahi wallahi Kai bakasan Abunda Na Sani ba Akan wannan matsalar
@ubaidullahiibrahim3312
8 күн бұрын
Yo inbanda kai bakin Jahiline murakkab basai ka fito kayiwa al'umma bayani ba kaima ka bude littafi ka kawo hujjoji da dalilanka.. amma kazo kana cewa malami munafuki, kaine munafukin kenan tinda ka gaza bayyana abinda Allah ya sanar dakai..
@FatimaUmarSanda
8 күн бұрын
Ga irnku nan lalatattu kidahumai mallam yana muku bayani amma kwakwalwa ta toshe baka gane komai,
@murtalaabubakar2215
8 күн бұрын
@@ubaidullahiibrahim3312 an Gaya Masa in Da Abunda zakayi kayi inma A musulunci Zaka fitar Dani Ka Ka fitar tunda musulunci Gadon gidan Ku ne Sau Nawa yake fitowa Yana aibata Yan Sakai Yana baiwa yantaadda Kariya? Da sannu in Kowa ya Koma dantaadda sannan ne zaku gane Abunda Ake yadawa Na Karya Ba asalin gaskiya Ake fada ba
@murtalaabubakar2215
8 күн бұрын
@@FatimaUmarSanda Na yarda Da Duk yadda kika Kira Ni Amma Ki Sani Bazan taba yadda Da maganar mutumin Da Ana kashe Mun Yan uwa Ba Kuma Yana baiwa yantaadda Kariya Da sunan an zalunce su In Ke baki Sani Ba Ni Na Sani Kuma bance Dole Sai kin yarda Ba Saboda Dama ai mu mutanen kauyukka Babu Wanda yake son mu Sai Allah Kuma Shi Zai Saka Muna A kashe mu Kuma a Hau mumbari a Dora Muna laifi
@aminuisah84
6 күн бұрын
Kyaleshi munafikin bnza ne,
@umarmaimunabinji3856
11 күн бұрын
Allah ya tsine mata, ya kaskantar da ita da magoya bayanta duk inda suke, laantattun banza
@muhammadrabiu1161
11 күн бұрын
Wannan gaskiya wallahi maganarka Allah yakawo mana dauki malam
@hausacademia
11 күн бұрын
ALLAH YASAWWAKA. ALLAH YA GANARDA MU.
@aminuisah84
6 күн бұрын
Fulani yan ta adda ne
@AbdouMoussa-jn8sg
11 күн бұрын
Anaji
@abuminnatur-rahman4198
11 күн бұрын
Shegiya akwai wanda yakai Christians ta'addanci ne . USA babban misaline wajen daukan nauyin ta'addanci kamar IS da sauransu.
@isahibrahim1785
10 күн бұрын
Muna ji
@Salisu-qg7zd
11 күн бұрын
Malam munaji
@shkgambokyari5843
11 күн бұрын
Muna ji sosai
@ameenahaliyu5848
11 күн бұрын
Bafa zan daina fadi ba ma akayi musu in danganta ka da fulanin nan ne muma muna dashi fa,amma a gaya muna abunda akayi musu kawai.
@muddassiramin759
10 күн бұрын
Kafira arniya yar wuta
@youngster2614
7 күн бұрын
UNITED YOU STAND, DIVIDED YOU FALL KANO PEOPLE ADO PLEASE MOVE OUT OF KANO EMIRATES, COPY SANUSI AS HE QUICKLY MOVED OUT OF KANO EMIRATES DURING GANDUJE
Пікірлер: 36