Open Arts Tare da Hadin Gwiwar Sashen Harsunan Nijeriya Da Kimiyyar Harshe, Jami' ar Jihar Kaduna Ke Gabatar Da: RANAR TUNAWA DA SHATA! Shekara 25 Da Rasuwar Alhaji Mamman Shata! Wace Gudunmuwa Shata Ya Bayar Ga Cigaban Adabin Hausa? Za A Kuma Gwangwaje Da Wakokin Marigayi Alhaji Mamman Shata Daga Bakin Dansa, Alhaji Sanusi Mamman Shata. 18 ga watan Yuni, 2024, a jami'ar Jihar Kaduna! Daga karfe 3 na rana zuwa karfe 7 na Yamma, ISA! Sai kun zo!
Пікірлер: 3