Sheikh yahya masussuka u are too much always speaking fact
@ibrahimsuleman2482
5 жыл бұрын
Masha Allah
@idimaihawaremahamadouchams8240
5 жыл бұрын
Allah ya saka da alkairi malan
@abdullahiharuna9314
5 жыл бұрын
Allah ya kara basira da fahimta Allah yabiya malam
@mahamudabillahi3479
5 жыл бұрын
May Allah bless you ameen
@harunaabdullah8568
5 жыл бұрын
Amin
@ibrahimsaidumasanawa689
5 жыл бұрын
no more Qungiya a musulunci...Allah karama lfy,,Allah karya makiyanka.
@balkisusewell6892
5 жыл бұрын
B
@aminukano5881
5 жыл бұрын
Allah yaqara lafiya
@lawanibrahim5087
5 жыл бұрын
Allah lafiya sheikh Allah kara imani
@issakanouhou7617
5 жыл бұрын
Inada tanbaya ga wanda alh yassa yasani in anayi wanka chiri ya zaayi in samechi Dan inyi kira
@sabiuumar161
5 жыл бұрын
Gaskiyane raraba kawunan musilmai yazame mana masifa yanzu dakanmu muke yaqar kammu musilmai suyaqi musilmai haba bayin Allah abin badadi gaskiya Allah yahada kan musilman duniya baki daya Allah yadaukaka musulinci da musilmai
@user-gi9pv4ij4s
5 жыл бұрын
آية لم تكذب هذا لأن من الصحابة مؤمنون ومنافقون /من المهاجرين والأنصار من يدل على البعضية لذلك ليس كل المهاجرين والأنصار وكذلك الآية الخيرة في سورة الفتح محمد رسول الله والذين معه إلى قال وعد الله الذين آمنوا منهم هنا أيضا منهم يدل على البعضية ليس كلهم رحماء بينهم.
@tijaniahmed1897
5 жыл бұрын
Sheik da matsala a bayanan ka kaga duk wadannan da kake lisafowa da kace abar su saboda Kai ne ka gane gaskiya shin a ina ka samo wannan Ilmin naka ko Allah ne yayi wa malam wahayi ko kuma a gun Annabin ne ka samo wannan domin duk makarantu da jami'oin da kace ka halarta masu bin Qurani da hadithai ne .Shin ba malamai me suka karantar da Kai ba?Ka ambaci sunayen manyan malaman Musulunci kace sunyi aikin banza.Shin Alqurani bai ce abi Malamai ba!!idan hakane Kai ma ba wanda zai bika matsayin ka na mai aqidar Qurani zalla!!!Malam gaskiya bayanan ka babu basira ga duk nai hankalin kuskure ne Allah ya kare Musulmi da irin wannan Aqeedar!!.
@saeedlawan1026
5 жыл бұрын
Kaji goni
@alazhariycoe811
5 жыл бұрын
Yahya ka komawa Qur'ani,suna me kyau dan Tabbatar da Addini ba haram bane ,dan Qur'ani ya kira wasu musulmai da sunayen Ayyukan su na qwarai,kamar : المهاجرون _الأنصار_الحواريون_الصالحون_. Da sauran su.
Пікірлер: 26