Ameeeeen ya rabbi Allah ameen 🤲🤲 Allah ya issamana. Mumutana kano mukai karata gurini allah
@fatimaabdulmalikabubakarma6251
Жыл бұрын
Allahumma Amin Tabbas maganarka gaskiyane malam wannan yarinyar batada tarbiya Allah ya kyauta. Jazakumullahu khairan.
@suleimanmohammed7534
Жыл бұрын
WALLAHI Mallam ka biyani da waennan tambayoyi da kayi mata. ALLAH ya Saka👍👍👍
@ahmadsalehahmadsaleh8516
Жыл бұрын
Da kyau malam wallahi tunjiya rainabaci amma bayanin ka yamin daidai Allah kara sani
@MuhammadAhmad-tu2mi
Жыл бұрын
Innalillahi Wa'inna'laihi raji'un Allaah Ya tarwatsa bakar aniyarta
@hassanmujitabazander8538
Жыл бұрын
Nima da mahaifana akano Allah ya isa bamu yafemata ba
@aliabubakaralidamalibaba970
Жыл бұрын
Kai jama'a duniya ina zaki damu karshen duniya kenan jama'a inba lalacewa rashin kunya da rashun tarbiyya ba wai ya mace da aka sani da tsananin kunya da kawaici itace zata zauna ta kalli camera tayi irin wannan kalaman kuma ta watsa shi a duniya to Allah ya ahirye mu ya shiryi zuri'armu ya tsare mana imaninmu
@aboubakarsadik4416
Жыл бұрын
Gaskiya wan nan yakamata ayimata houkountchi domin aure ba aboun wasabane🇳🇪🇳🇪🇱🇾
@MahmudMohammedKakanda
Жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi Malam. Wannan Martanin yayi. Allah yashiryar damu da zuriyarmu baki d'aya.
@ibrahimktasunnah7854
Жыл бұрын
AMIN YAA HAYYU YAA QAYYUM MALAN
@abdullahimohammad9513
Жыл бұрын
Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu Aisha. Gaskiya gwamnatocin jahohin mu na musulmi yakamata a dauki mataki akan masu yin video na banza suna daurawa a internet don kare mutuncin alummar mu da addinin mu.
@gamboamanagawunaamanagawun3652
Жыл бұрын
Allah ya tsine mata
@TheMunjee
Жыл бұрын
Allah Ya saka maka da alheri, wannan videon naka yayi 100%.
@maazamouhatta4383
Жыл бұрын
Ameen Ya rabbi
@rukayyatabdullahi7883
Жыл бұрын
Ameeeeeeen ya hayyu ya Qayyum 🤲🤲
@rabiuknt2585
Жыл бұрын
Allah sarki allah shi kyau ta wannan mln qungiyar bata wa matan aure tarbiyya qarya ce kawaii dawa mata shari domin subujerewa shari a idan abu na shari ne se suyi ca akansa
@user-rr4ym5ie4v
Жыл бұрын
Amin summa amin mlm tacecenci hukunci mai tsananin
@abdussalamadam1542
Жыл бұрын
Wallah malam kaban mamaki. Dan uwarta mayyasa da tayi , duk abinda zakai kanemi ilimi akansa. Wallahi mudai bamu yafe ba Kuma wlh dazan ganta sai Munci uwarta
@hajaraabdullahimohammad5482
Жыл бұрын
😥😥😥😥🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬 Ameen ya Allah 🤲
@ysoutubmysoutubm3460
Жыл бұрын
👍💓
@salimallassane
Жыл бұрын
Amen amen ya Allah
@user-df3cp9tc1q
Жыл бұрын
Ameen ya Allah 🤲🏻🥺
@salimallassane
Жыл бұрын
Allah yama albarka amen amen ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
@kairukairu2739
Жыл бұрын
Ameen suma ameen
@othmanbauske298
Жыл бұрын
Allahumma Ameen.
@alkanawytv
Жыл бұрын
Amin malam Allah ya saka maka da alkairi
@abdallahabdallah9776
Жыл бұрын
Lahaulilla Subhanila Allah Allah yarabamu Da Douniya lafiya wannan Zamani kafadi alheri ko kai ?? Malam kafadi Gaskiya Wlh Muna alfahari da kai Macha Allah mungode sosai
@dsunnahsy390
Жыл бұрын
Wato na dade Ina bibiyar sharhin da malam yakeyi, Amma bantaba ganin yayi fushi irin wannan ba, Saboda haka Ina bawa malam hakuri akan bacin rai dayasamu kansa, Ita Kuma datayiwa al'ummar musulmin Kano jam'i tazagesu Allah ya'isar musu.
@abuaishaalfurqan
Жыл бұрын
Amin amin, dan uwa ai abin yarinyar ne ya munana sosai Allah ya saka mana.
@dsunnahsy390
Жыл бұрын
Malam kasan wani idan zaiyi magana baya tunanin meye alkhairi ko Sherrin abunda zai fada. Amma akara hakuri.
@mohamedsaminou3845
Жыл бұрын
gaskiya koni da badan Nigeria ba banji dadi wannan kalmar ba allah yakauta allah yakaremu da wannan zamani yakuma tsaremana imanimu abin sai adu'a
@muhammadsabo853
Жыл бұрын
ALLAH ya Saka Maka da Alkhairi Abu Aisha. Ka mana komai.
@aminouissakaali4917
Жыл бұрын
Allah ya,isa
@sasbidosumaila2488
Жыл бұрын
Gaskiya andade ba,achi mana mutunchinmu a Kano ba kamar wannan yarinyar wlh. Allah ya,isammu.wannan ai kana ganinta bamai tarbiya bace. Amma gaskiya kinchimana mutunchi da iyayammu gaskiya. Amma shikenan bakomai keda Allah.
@abuaishaalfurqan
Жыл бұрын
Hmm ai mataki ya kamata a dauka
@ridwanrabiukano6973
Жыл бұрын
Naganta a ticktok ba yar kano bace zuwo ce kasaurari hausarta mana
@sasbidosumaila2488
Жыл бұрын
@@ridwanrabiukano6973 gaskiya dai ba Yar Kano bace hausan mu dabance wlh. Irin yarannamne mararsa tarbiya sunbar gaban iyayansu.
@mohamedabounabilla460
Жыл бұрын
Allah ya kyauta Allah ya shiryemu baki daya, Allah karabamu da son zuciya,Ashe wannan kalmar Haka take da ciwo, malam lokacin da Aka jefi Matan Niger baku dauki zafi Hakaba.amma yau kune kukewa yarku muguwar addu'a ?ya Allah ka shiryemu da ita.
@sasbidosumaila2488
Жыл бұрын
@@mohamedabounabilla460 da yaushe akajefi Yan Niger din? Aiko Yan Niger akafadawa wannan Kalmar zamuyi martani ballantana kammu Babuson zuciya aciki kinjiko.
@umarmuhammad1135
Жыл бұрын
Amin summa Amin, daman haka take babu tarbiya, yar wahala, tsinanniya wlh sai wannan abin yabi zuriyanki
@tadjidiniharuna4791
Жыл бұрын
Allah ya shirya
@ouzairoulaouzouzairoulaouz7378
Жыл бұрын
Amin ya Allah💞💞💞
@muttakahudu154
Жыл бұрын
Allah ya hiryeta
@issahoussaini5730
Жыл бұрын
Amin🤲mlm
@alhajiali9771
Жыл бұрын
Allah ya isah
@issaaboubacar9620
Жыл бұрын
Malam abu aicha yar Najeria kwanan baya tazagi matan Niger gabadaya a karshe goyonbayanta kayi wannan ba komai bane hisabin da hakin yan Nijar ke bibiyarku muji zafi sosi a yanda yariyannan ta zagi matan nijar gabadaya irin wannan yakin kasa yeke jayo WA Amma muda muke da hankalin sai muka kyale
@nafisamuha8497
Жыл бұрын
😋👍
@aliyuabdullahiyunusa4532
Жыл бұрын
Amin ya Allh
@jibrinwala4750
Жыл бұрын
Mallam kayi gaskiya Kuma Allah ya saka da alhairi bissa nunawanan kishi akan al_umman Kano Kuma Nima jibrin daga Maiduguri Ina girmama jihar Kano da al-ummarta gabadaya sai dai a wanan bayanan naka kace matan Kano sunfi na ko aina kamun Kai wanan abunda kasanine babu musu Amma muma mutan Maiduguri babu matan da sukakai matan mu kamun Kai da mutunci. Wslm.
@Kainuwa777
Жыл бұрын
Nima nace Allah yatsinemiki albarka insha'Allah saikin Fara samun sakamako tin a duniya insha'Allah saikin wulaqanta
@babangidaiya5243
Жыл бұрын
Ameeen ya Allah
@wasilamuhammed4588
Жыл бұрын
Mallam Dan allah idan munyi kuskure kurin ga mana nasiha ba zagi ba
@ARBIYOU.BOSS11
Жыл бұрын
Gaskiya yakamata tattaro malamanta domin suzo su amsa mana tanbayoyin da malan
@gamboamanagawunaamanagawun3652
Жыл бұрын
Ameen ya rabb
@basirubasine6739
Жыл бұрын
Allah ya isa kinsa ramnu yabaci kinmuzanta iyayenmu da yayyanmu da qannanmu kinyimusu qazafi kuma kinsa malam yadauzafi yana maganganun da bai iyasuba kuma baisaba yinsuba Kai baima tabayiba Allah yahuci zuciyar mlm amin
Malam ya dau zafi Allah ka shiryemu ya hayyu ya qayyum Malam hakene kam amine
@abuaishaalfurqan
Жыл бұрын
amin
@ibrahimktasunnah7854
Жыл бұрын
ALLAH YA SAKA DA ALHAIRI MALAN KUMA ALLAH YA KARA ILMI DA NISAN KWANA
@danbabanaannabi366
Жыл бұрын
uhumm ashe ba dadi dai muda wata tazzagemu tazzagi matan Niger🇳🇪ai🇳🇪🇳🇪 goya muta baya kuka yi ashe ba dadi
@hudushafiu1381
Жыл бұрын
Ameen ya ALLAH
@mansurhamza5648
Жыл бұрын
Amin malam
@hawwauhdaura24
Жыл бұрын
Ya rabb katsarkakemana harsunamu daga firta mummunar kalma
@rukayyausman609
Жыл бұрын
Wallahi na dai nayimata Allah ya isa
@mammasanimammasani4409
Жыл бұрын
Amen ya rabi Malan
@sunusiyahuzang5676
Жыл бұрын
Allah yayima Albarka
@abuaishaalfurqan
Жыл бұрын
Amin
@soulemanesoulemane2642
Жыл бұрын
Ameen ameen
@yakubumaijariya9152
Жыл бұрын
أمين سماء أمين في فتان الحر مالمة
@abdulkadeeribrahim4772
Жыл бұрын
Malan kalamanka sunyi tsauri akan zuriyarta amatakin masani mai fatawa duba ga addini annasiha Allah yasa mudace
@Idreez2
Жыл бұрын
Ita nasiha tayi, abinda ta fada aka mayar mata,
@ismailaadamushitu8970
Жыл бұрын
Bawani tsauri malam chewa tayi duk kanawa
@elhaliloumadoudjigaoura8885
Жыл бұрын
Babu shaka wanan yarinyar ba kano da al ummar kano kadai ta zaga ba dul hausawan duniya musam mane musulmi Niger Nigeria camerun gana dz swran su to malam ire iren wayan nanan yan mata masu shigowa kafar sadar wa dayarwan su zama masa yada barna cikin al imma kwanan baya wata daga kano ta caccaki yan nijar gaba daya sai ka goyi bayan ta anfadama da cewa yan matan masu son shiga tsakanin al umma da wata ba suda alkhairi abin takayci sai da ta ambaci wasu fitatun malamai a kano sanan tasami kano tayi ta dibar bata bar maza balle mata to wanan yakawata asa kama ta 🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇬🇳🇬🇳🇬
@anasfreshtv6173
Жыл бұрын
Wallahi tayi kuskure. Kuma yakamata akamata, amai mata hukunchi
@rabiuidris346
Жыл бұрын
Amin y Allah
@ishakarabiu1026
Жыл бұрын
Allah ya tabbatar mata da tsinuwa kuma idan tana son tasan cewa akwai maza a kano tambayi babarta
@IbOnekedaTV
Жыл бұрын
Malam fah yau yadau zafi 😂😂
@hausaproudtv
Жыл бұрын
ALLAH Ya Kara Lafiya malam
@synyahuza5897
Жыл бұрын
wannan allah wadai da ita kuma da alama kasurgumar karuwa ce mai yiyiwa tabi mazajenne matan kano ya kamata a binciketa a hukuntata
@AwanchalaTV
Жыл бұрын
Ikon Allah Ashe abin dazafi. Kwonan Baya Haka wata tsinaniya tazagi duk mata Niger da kalma karuwaine.haka lalatattu dagacikin Ku suka nuna jin dasu anzagi matan Niger komi yasa bansaniba.. Mu yun Niger musan matuncin iyaye musan mutuncin aure. Gaskiya wanan kalmar tayi muni sosai.inama kan Wanda yayimiki laifin kinkatsaya amma kiyima mutane kudin kulin Giro.mata da maza shuwagabani.duk ki jade kowa da kowa.allah yakauta Allah Ya shiyeki
@MisbahuelHamza
Жыл бұрын
Allah Ya saka da alheri.
@hawwauhdaura24
Жыл бұрын
Malam ayimata adduar shiriya ba atsinemataba saita Kara lalacewa ayi hakuri kasassauta bacin ranka saboda allah
@_-Fatima
Жыл бұрын
Ya,salam. Allah ya kwauta. Abu Aisha dukkan nin sunan da ka kirata dashi ko aka kirata dashi ya dace da ita.domin dai bata da kunya kuma bata da tarbiya.Allah ya shiryeta ya ganar da ita.Malam muna godiya Jzk khairan.
@ameenah540
Жыл бұрын
Allah Ubangiji yakauta mana gabaki daya musulmi 😭😭😭
@abdullahiumar3586
Жыл бұрын
Ameen malan
@ARBIYOU.BOSS11
Жыл бұрын
Dan allah anemo yan hisba sunemo inda take su bulale futsararriya yar iska
@fatomamuhammad1883
Жыл бұрын
الله يشفيه الله يشفيه
@ibrahimmohamed3092
Жыл бұрын
الله يبارك فيك
@aliyuyusuf2862
Жыл бұрын
sunzagi mutanen niger angoyi baynsu shiyasa baahukunci dan hakasukeci baba da irin wanan kalaman
@bindaoud.Maradi
Жыл бұрын
Allah Sarki!! Inda ace Malan yayi irin wannan maganganu akan waccan da ta zargi matan Niger ! Amma Malan se ya dawo yana ganin rashin kyewtawar su yan Niger da suka nuna damuwarsa akan zagin. To Allah ya shiryar da mu kuma ya shiryar da duk al-ummar musulmi kar ya tsine masu domin mune zamu dandano sakamakon tsinewar..
@abuaishaalfurqan
Жыл бұрын
MAGANAR WANNAN DA BAN DANA. WACCAN WANNAN MATAN AURE TACE KAGA IYAYENMU TAKE JIFA DA ZINA BAKI DAYA. SANNAN KA SANI NI BAN YI MAGANA AKAN WATA DA TAYI MAGANA AKAN YAN NIGER BA SAI NAFISA SAI KUMA WANI MALAMI DAN KATSINA BAN. SAN DA MAGANAR WACCE TA. FARA MAGANA BA SAI BAYAN NAYI MAGANA AKAN WANNAN MALAMIN DAGA BAYA AKACE AI WATACE TACE KAZA DA KAZA KUMA HAR I ZUWA YAU BAN TABA GABIN VIDEON TABA. AMMA GAME DA YAN NIGER BE KAMATA A ZARGENI DA SAN KAI BA KAF DIN KZitemRS NA NIGERIA BAN. SAN WANDA YA KAINI KARE YAN NIG ER BA KA FUBA CHENNEL DINA DUKA BIYUN BABU WANDA BAN YABI YAN NIGER BA WATAKILA BAKA BIBIYA BANE.
@issahoussaini5730
Жыл бұрын
Gaskiyane mlm🙏
@attaalimu__biddin7111
Жыл бұрын
Gaskiya ne malam
@fatimakeraukerau4876
Жыл бұрын
Innalillahi wa'inna ilayyirraji'un Allah yakawo mana dauki a wannan al'umar
@faridaalimadinah1689
Жыл бұрын
Kai Allah ya shirya mana zuriya wannan yakamata a dauki mataki a kanta gaskiya
@kabirmohammed-xk5dx
Жыл бұрын
Ai laifinkune wllh kowane shege da shegiya da 'yan iska sunayin abubuwa dayawa sharri kuma ana qyalesu, memakon duk wanda akakama da irin wadannan laifukan adauki mataki kuma akoreshi acikin garin kano, wannan tsinanniyar yarinyar kamata yayi akamota azaneta kuma akoreta acikin garin kano.
@ssouana4385
Жыл бұрын
amine suma amine
@issaadamouabdourrazak754
Жыл бұрын
Kamar haka muma in niger🇳🇪 a kwanan baya wata yarinya tazagi duka matan kasarmu kuma yanzu ga wata nan wai dan allah meyassa yaran hausa fulani suka zagin al ummarsu haka?
@kalthoomnigira7580
Жыл бұрын
Wllh qarya taki muyan Kano alahamdulila Allah mungudai Masa yawancinsu Yan nanaye da suka shugu Kano Amman aku,in awai Yan issika
Kuma malam shawarata agareka idan kayi hukunci bisa gaskiya kada kasake ka cenza . Duk Wanda baiji kunyara Hawa jaki ba , shi jaki bazaiji kunyara dokashi da kasa ba. Ina Mai dada fa maka Malam wlh sai Munci uwarta duk inda muka ganta
@yahouzahaya6104
Жыл бұрын
Malam Allah ya saka da alkhairi wannan abin tambaya ne !!!
@gerawabtv2858
Жыл бұрын
allah yasa mudace
@mahamadouabdoulaye2002
Жыл бұрын
Allah ya saka ma matan Niger
@danbabanaannabi366
Жыл бұрын
Sannan aiba zagi Yakamata kuyiba wa'azi ne Yakamata kuyimuta tah tuba ko kuma ku tanbayetah mene hujjar ta muyassa
@user-lp5pq1is9h
Жыл бұрын
Subbahanalla kodai tayi haukane
@shiekhjaafar2104
Жыл бұрын
لا حول ولا قوة إلا بالله
@anasyusif79
Жыл бұрын
Allh ya hadaki da masifa marar magane
@asiyayandomatv4522
Жыл бұрын
Allah ya tsine maka albarka tsinanne watsatstse.shege tsinanne nima kasa hotona
@maazouboukari8939
Жыл бұрын
Lale najima.banga Malan yadoki.zafiba allha ya bada hakuri
Пікірлер: 218