Wallahi don't k abunda paston Nan ya fadi asadussunna da masu raayi irin nasa sunada commission Kuma sai sunyi bayani gobe kiyama, Allah ya sauwake.
@mukhtarabdullahi4224
4 ай бұрын
Wannan pastor yafadi gaskiya wasu daga cikinku sukecewa wai idan sayyidina Umar yazo shaidan sai yagudu idan kuma annabine sai yastaya kokuma kunce ana Kwana uku ba a daura abinciba kuma kunce hajjin ban Kwana hadaya rakumi dari ?
Abinda wan nan pas ton yafada gaskiya ne, Malaman Wahabiya kun Raina Bayin Allah Sufaye Waliyyai da wasu mutane kirki, Abin yawuce Manzo Allah saw ❤ masoyin Allah yakai ga Iyayen shi. Allah ya ISA...........😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
@رضوانربيع-خ5ض
4 ай бұрын
To kuhade dasu mana
@hassanmusasada4251
4 ай бұрын
Zamu Hade dasu saboda suna son Manzo Allah saw ba Irinku Wahabiya ba marassa kunya da da a ga Fiyayyen Halitaba
@djamilasalifou1055
4 ай бұрын
@@hassanmusasada4251Christian ne masoya manzon Allah ?s.a.w
@usmanAuta-zv6gd
4 ай бұрын
Subhanallah Subhanallah Subhanallah Wlh Musulmai Mun Sakko Innalillahi Wa inna ilaihi Raju Un
@lihala7063
4 ай бұрын
Allah ya biyaka pastor.Izala kunji kunya...
@sabituyahya
4 ай бұрын
Pastorn nan gaskiya. Ya yafada Allah yabiyashi da abinda yadace da shi, Allah yasa mugyara
@basharlayilayi3563
3 ай бұрын
Ai kai za,a fada haka
@FRLAs628
4 ай бұрын
Malam, tomeye, danyYimagana,
@djamilasalifou1055
4 ай бұрын
Ba huruminsa bane ba
@HasanAhmed-hl6eg
3 ай бұрын
❤❤❤❤
@abdul-basidsaadanbantaje5392
4 ай бұрын
Wallahi Pastor dai ya fadi Gaskiya
@hassanmusasada4251
4 ай бұрын
Malaman Nigeria suna fallasa Addinin musulimci Sai Bango ya tsage kadangare ke Samun wajen Shiga, Malam da Suke cin mtuncin iyayen Manzo Allah saw, Allah ya tsine masu Albarka, Allah ya isar mana damu Yan Bindi a da Wahabiya Suke Shegu malaman Banza Yan iska. 😭😭😭😭😭😭
@AbuYazid-eg3bi
23 күн бұрын
Wlh ƴan izala ne ba Wai tijjanawa ko ƙadirawa ko ƴan shi'a ba suke wannan zagin izalace wlh
@رضوانربيع-خ5ض
4 ай бұрын
Damme bazesa baki ba kuna neman ruguza addinin Musulunci kullum raddi ai dayawa daga cikin malaman Nigeria sunci amanar addinin Musulunci wlh kowa raddi musamman kai Musa da baffa hotoro da mlm idriss da wasu daga cikin yan tijjaniya abinda ba ayi kenan a kasashen larabawa kunci amanar addinin Musulunci wlh da musulmai
@Okocha10Jameel
4 ай бұрын
Kai dai baka waye wallahi assadus sunna alllah shi kyauta wallahi kai ba kauye na karshe
@MustaphaUssaini-q5e
4 ай бұрын
Anan dai wallahi basto yafadi gaskiya wasu malaman sunji kunya
@muhammadsani7732
4 ай бұрын
إِنَّا لِلَّهِ وَإِنَّآ إِلَيْهِ رَٰجِعُونَ
@oumarsalamo9142
4 ай бұрын
Tu yahudawa sunrubota musu tatsuniya
@hajiyamama2895
4 ай бұрын
لأ اله الا الله محمد رسول الله صلى الله عليه وسلم
@RukayyatuBalaDauda
4 ай бұрын
Kai pastor, haka Bible ya koya ma. Ka din GA shiga hurumin day ba Naka ba?
@lauraaddy8707
4 ай бұрын
Walahi Mallam ka sanii kunyaaaa
@hassanmusasada4251
4 ай бұрын
IDiRIS Doten TANSHI.& HOTORO ETC. LALATATU MARASSA LADABI
@sakinadeeni4713
4 ай бұрын
To Allah ya shiryesu ta inda suka gaza Yakamata de kan a dinga tauna magana irin wannan kan ta fito sbd bayan musulmai akwai wasu daba musulmi ba a duniyar nan koda basa jin Hausa akwai translation ai.
@maryamtukur9636
4 ай бұрын
Gaskiya mutane suna bamu mamaki ,Kuna sonku nuna chewa Allah bayi da iKon yin abunda yeke sone ko Yaya ,musulunchi ya sabawa hankalin mutum ,bale tunanenka shine dedeiba , Allah shiyasan abunda yasa yahukunta Hakan , pastor ai don yafadi Hakan dama an riga angurbantawa annabu isa addininda ya zoda shi ,too seme ,mudei munyi Imani Allah yasan abunda yasa yagadds Hakan ,ko munso ko munki babu Wanda yaisa ye chaza gudirin da Allah ya gaddara, yaregewa Wanda yaga zei yiwa Allah da manzonsa gera
@RukayyatuBalaDauda
4 ай бұрын
Shi wanna pastor Yana da shishigi. Ya rike adding Shi mu ma Muri Ke addinni mu.
Пікірлер: 31