Allah sarki Abu Aysha dama haka kake dazu naji wani sheikh Yana yabanka sosai asadul Islam Allah Ya karama ikilasi da tsoran Allah ameen Ya rabbana ♥️
@abuaishaalfurqan
Жыл бұрын
Amin amin na gode
@user-bt4oq9wx2g
Жыл бұрын
اللهم آمين يا حي يا قيوم وجميع لك يا أخي الغالي
@amaduusman8614
Жыл бұрын
Ameen ya Allah
@abdullahimohammad9513
Жыл бұрын
Jazaka-Allah khairan Sheikh Abu Aisha. Allah Ya sakama manyan malaman mu na darikar kadiriya da izala da alkhairi.
@user-bt4oq9wx2g
Жыл бұрын
اللهم آمين يا حي يا قيوم
@aliabubakaralidamalibaba970
Жыл бұрын
Allah ya karawa annabi daraja kawai akawar da abduljabar a duniya domin annoba ne shi a cikin al'umma
@bashirbuhari8235
Жыл бұрын
Allah yasaka muku da alkhairi Allah yasaka muku da aljannah
@sufiyanubello123
Жыл бұрын
Allah Dai ya saka Da'alkairi Ya Abu Aisha Acigabada baiyyanaman Gaskiya Ya Sheikh
@susueslamnewhiwete6540
Жыл бұрын
Allah yabamu ikon kiyaye harshen daga alfasha da abin ki
@_-Fatima
Жыл бұрын
Alllah ya kwauta. Alllah yakara tsare mana Imaninmu da addininmu da mutuncinmu Alllah yakara shiryar damu hanya madaidaiciya. Malumanmu muna godiya Jzk khairan.
@sakinadeeni4713
Жыл бұрын
Allah ya shirya ya karemu Amin Dan Allah me ake nufi da inlari? Nifa hausar Sokoto da wahalar gane wasu kalmomin
@abdoulghanimouhamadadamoua8558
Жыл бұрын
اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني
@isaumaru7523
Жыл бұрын
IKON ALLAH SALAFAWA SUNSAMI DAMA, WAI WANDA YAKE I E TIQADIN MANZAN ALLAH YANA TSAYAWA AKAN BOLA YAYI FITSATI ATSAYE, WAI SHINE YAKE CEWA WANI YACI MUTUNCIN ANNABI S. A. W
@harounamahamadou6899
Жыл бұрын
Ikon Allah a yau koune dabakin magana kou Yan botar barhama 😭 kouda koukace kowama Allah ne to ai Chi basalafe ya yarda cewa Allah dai ne
@mohammedibrahim8218
Жыл бұрын
Assalam Malam menene suna malami da yayi karatun karshe Allah saka da alkhairi
@abubakamd7415
Жыл бұрын
Allah ya saka mallmme da alhyre
@musaimam
Жыл бұрын
Allah yasaka
@saidoukaita8884
Жыл бұрын
Wllh zan iya zuwa majalisin shi amatsayin mabiyin shi Kai zan iya saka Riga mai dauke da photon shi saboda nazama kusa dashi Yana ko tawanne hali saï na samu Allah ya taimake ni nahalaka ahi shi Wllh ANNABI صلى ya wuce aci mutunci sa KO akasahenda musulmi basuda yawa balantana a Nigeria
@saidoukaita8884
Жыл бұрын
Allah madaukakin sarki ya saka da Alkhairi wannan maganar taka gaskiyane malan Abu Aisha insha Allah babu Wanda zai iya samun nasara akan yada irin wannan zindiqanci na nunama mutane cewa aibabu hukuncin kisa akan Wanda zaici mutuncin ANNABI صلى kimai jahilcin mutum ba zai ta6a yarda ya aikata laifin na cin mutunci ANNABI صلى saboda yanayin riqon Al ummar musulmi da musulunci da girmama ANNABI صلى yasan bazasu qyaleshi ba Ko Abduljabbar abinda yasa lamarin sa yatsaya ahaka wllh don gwamnatin BABA GANDUJE tashiga tayi abida yakamatane wllh da yanzu wata maganar akeyi ba wannan ba Wllh bllh wannan maganar tsakanina da Allah nake yinta da ace gwamnatin Bata dakatrda Abduljabbar ba ni wllh zan iya Bada rayuwata inkashe Abduljabbar daga baya duk abinda zai faru akaina ya faru kuma insha Allahu akwai irina wayanda zasu iya hakan ba addadi Allah madaukakin sarki yasa mudace yabamu cikawa da imani
@lislamtv9461
Жыл бұрын
SAW
@mahammadsani469
Жыл бұрын
سبحان الله
@saniyahayamahamadou9244
Жыл бұрын
Wai dan allah rai na abdul jabar ahaninwa yake acikin nigeria
@user-hq7rm6cv9o
Жыл бұрын
انا لله وانا اليه راجعون اللهم اجرنا في مصيبتي واخلفني خيرا منها
@saniyahayamahamadou9244
Жыл бұрын
Kubar allah yayi aikinshi
@saniyahayamahamadou9244
Жыл бұрын
Kai kai kai kuyi hakuri kudubi allah
@saniyahayamahamadou9244
Жыл бұрын
Kubar shi shigi cikin al.amarin ubangiji
@saniyahayamahamadou9244
Жыл бұрын
Saboda kuma bakuda gaskiya
@ahmadmuhammad6922
Жыл бұрын
Mal. Ahmad, wanda ya bata, Allah ba zai shiryar da shi ba.
@aliabubakaralidamalibaba970
Жыл бұрын
Makari kuma ya tabbata munafuki Allah yayi mana maganin su
@mohammedsani6516
Жыл бұрын
Irin zalunci da akayi tayi a karni na tara dana goma karkashin daulolin Banu Ummayyah da Abassi shine kukeso ayi a wannan karnin kuma a karkashin mulkin democradiyya? Kun manta turawan yamma sune masu gidansu Ganduje. Dan siyasa yayi amfani daku, yasa kun zub da mutuncin ku, kunya kuwa kunsa kafar wando da ita tunda kun shiga harkar siyasa don kiyayya da hasada.
@nafeanafa2958
Жыл бұрын
Wawa sakaray
@mohammedsani6516
Жыл бұрын
@@nafeanafa2958kaifa zombie ne, mara kwakwalwa, masu bautawa malaman karya,, bada kai nakeyi ba don nafi karfin gardawan Maitatsine.
Пікірлер: 36