Ba Dan bello kawai ya kamata ace yana bada gudumawa wajen dawo da martabar Nigeria ba ya kamata ko wani matashi ya tashi yatse wajen bada tasa gudumawa a wannan kasa ta mu akwai bukatar mu hada kai mu taimaka kammu Allah ya taimake mu Daga karshe jinjinawa Dan bello akan abunda yakeyi Allah ya kare mana shi
@nmimaigatari79
15 күн бұрын
Actually Nigeria is finished in the hands of incompetent and selfish leaders. Oh Allah come to our rescue, we seek your help and forgiveness. Dr Bello you are indeed exceptional.
@user-yw8pc6wu7d
14 күн бұрын
Aameen Ya Hayyu Ya Qayyum 😢
@PaulIguniwei
15 күн бұрын
You are spot on..... Your investigative journalism is too notch... Nigerians especially mu a Arewa- mun gama yawo 😢😢😢😢
@abbausman8868
15 күн бұрын
Dadi kan dadi kunama Akan gyambo Allah yasa kayi shugaban Kasar Nigeria Dan Bellon Mu Allah ya taimakeka Allah ya stare gabanka da bayan ka
@danjumaibrahim7465
15 күн бұрын
Allah yakara kareka alfarman annabi da Alkur'ani 🙏
@NaimaMd-h9f
15 күн бұрын
Allah ya albarkaci rayuwanka babban mutum Dan Bello wllh inasonka ina alfahari da Kai
@aliyuabdullahi6988
15 күн бұрын
Allah yakara basira dan bello
@user-tq9of5ob2i
15 күн бұрын
Aa wlh bazeji tausayinsu bakaidai Allah yayiwa mahaifiyar ka albarka
@usmanjafar8315
15 күн бұрын
Good job Dan bello
@yusufsaniyusuf7211
11 күн бұрын
Allah ya kawomana mafita shine kawai
@AisaLike
15 күн бұрын
Dan bello Allah yaķara kareka dagasharrin masharranta ameen
@maryamidris5547
15 күн бұрын
Wane tausayi kuwa! Allah ya kawar mana dasu daga banga kasarnar gaba dayansu. Amin
@aliyymusa
15 күн бұрын
Yan Arewa sun zabo ma kansu. Dama shi Tulumbu ma ko a Lagos bai ci ba. Gashi nan litan mai naira 50 ne ga musulmai kadai. 😂
@bellobaladarhela9491
15 күн бұрын
I'm 100% pretty sure that Tinubu has professional Certificate in thievery😂. Imagine if he use this professionalism to boost Nigerian Economy, at least Nigerian people will relieve
@IdrisBabangida-s8w
15 күн бұрын
Qarin kudin mai abin takaici ne abin kunya kamar qasa Nigeria. Nigeria muna da mutane masu kyau da hazaqa ga arziqi saidai wasu tsiraru sun hana muji dadin rayuwa kullum sai qara komar damu baya suke aladu kawai.
@AbdullahiMuhammed-v2e
14 күн бұрын
Shugaban barayin Nigeria😅😅😅
@HamzaIsaNaabba
15 күн бұрын
Jira Jira a Nigeria kake bansan hauka 😂 Dan Bello Allah ya taimake Ka . Allah ya kawo karshe mulkin zalin ci ameen. Naka a kullun maisan ganin cigaban kasarmu Nigeria 🇳🇬 Hamza isa 🙏
@maryammys0168
15 күн бұрын
Hmmmmmm Allah yasa mudace
@maryamUmar-h7x
15 күн бұрын
Allah ya isa tsakanin mu da muhammad buhari da ya miqa qasar nan ga wannan babban barawo, ya san ko shi waye amma ya yi masa handing over....😢
@user-tq9of5ob2i
15 күн бұрын
Buhari babban mugune
@firdausjafar5257
15 күн бұрын
Hasbunallahu wa nimal wakeel Allah ya kawo mana karshe mugaye shugabanni
@shamsuddeenhussaini6632
15 күн бұрын
Aci gaba da aikin. Allah ya taimaka.
@SaiduHaruna-li7ro
15 күн бұрын
Dan bello Allah ya sakama da Al khairi
@TassIou-y4j
15 күн бұрын
Aa dan bello bazai ji ko chayiba amma akoi Allah An mari uwar makaho
@malanson
15 күн бұрын
Allah yaji kan talaka 😢😢😢
@namadinahotoro4632
15 күн бұрын
Allah ya kareka
@ibrahimfarukyahuza6144
15 күн бұрын
Ameen ya Hayyu ya Qayyum
@hayatuhashimibrahim
14 күн бұрын
Innaalillahi wa'innaa ilaihi raji'uun. Innaalillahi wa'innaa ilaihi raji'uun. Innaalillahi wa'innaa ilaihi raji'uun. Ya Allah ka kawomana mafita, da sauqin rayuwa, alfarmar annabi muhammadu s.a.w da alqur'ani amin summa amin. ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤.
@AliyuHashim-g4g
11 күн бұрын
❤
@UmmeeAbubakar-q5l
15 күн бұрын
Allah yai mana maganin wadannan mutane azzalimai dan ya hayyu ya kayyum 😭😭😭
@bilyaminisirakatou-y2r
15 күн бұрын
السلام عليكم اهلا بك يا اسد النيجيريا اللهم بارك عليك وزيدك القوات على قوتك
@mukhtarumar1228
14 күн бұрын
iykon allah nakwanchr yafafi
@MrEngineerEngineer
12 күн бұрын
A'a😂😂😂
@Al_ameenCsc
15 күн бұрын
Dan Bello kana qoqarin fito da gaskiya yadda ya kamata, kuma Muna Godiya Akan haka, tare da yi maka fatan alkhairi, Allaah ya tsare ka daga kowanne sharri. Tambaya: Dan Bello a ganin ka menene mafita dangane da Wannan Hali da ake ciki? Me ya Kamata talakawa suyi? Gashi dai kullum qara Fusata muke yi, Amma rashin sanin Abin yi Yasa dole muka zuba ido....
@ahmadahamidmodibbojailani8166
15 күн бұрын
Allah Ya yi masa abubda ya yiwa yan Nigeria
@mohammedaliusman2524
15 күн бұрын
Gaskiya kashemu kowoi akeyi
@SamailaRabiuSadi
15 күн бұрын
Jira jira jira a Nigeria kake bansan hauka 😂 Ɗan Bello Allah ya taimaki rayuwar mu kawai
@MURTALAABBASSANI
15 күн бұрын
Ai da kamar wuya yaji tausayin mu 😭😭😭 Allah baya bacci
@AhmadUsmanAhmadUsman
15 күн бұрын
Akwai ranar hisabi
@muhammaddansalihu376
15 күн бұрын
Jiraaaa jiraaaa jira jira jira!!! Wai shi dama zuwa yayi ya sayar da lanjeriya kamar yadda ya sayar da Legas?
@aliyulukman7488
15 күн бұрын
Allah Ya Saka da Aljannah
@rabiulecturer4051
15 күн бұрын
Kai jama'a ni narasama mezance Wallahi
@fatimamukhtar2947
15 күн бұрын
God bless you!
@AsAlhassan-ct2ve
14 күн бұрын
Inah ai sai dai sun zociya kawaii
@theavrgenaijaboy
15 күн бұрын
Dan is just exposing them 😂
@saiduhashim3836
14 күн бұрын
Dan Bello saura Bello matawalle sohon gomnan Zamfara
@habibuahmaddmalam2464
15 күн бұрын
ALLAH ya kuyaye
@MuhammadIbrahim-y9s5u
15 күн бұрын
Dan bello 2027 for president
@BabangidaBANGEESHOWAbdullahi
15 күн бұрын
Insha Allah munayi hundred percent
@OfficialsalisuTv
15 күн бұрын
Hmmm allah ya sakamana
@ismailyahaya4127
15 күн бұрын
Kaijama a Allah ya isarmu wlh
@MustaphaHamxa
15 күн бұрын
Aci gaba da tona musu asiri kawai
@NuraSharifbala
14 күн бұрын
Allah Yasaka mana Allah yakawo iyakar su
@user-yw8pc6wu7d
14 күн бұрын
Aameen Ya Hayyu Ya Qayyum Aameen Ya Rabbi 😢
@MaawiyaDanmalam
15 күн бұрын
Allah yaisa
@Fatma-tr2im
15 күн бұрын
Lallai tulunbu ya dade yana taasa a Nigeria allah kamana maganin duk wani mugu
@AminuMusayunusa
15 күн бұрын
Allah kyauta mana
@abuminhal1644
15 күн бұрын
Allah yasa muda ce
@abdtv2098
15 күн бұрын
President insha Allah
@sadiqibrahim2807
15 күн бұрын
Master strategist & first class graduate from Chicago State University in .....
@HabibuUmar-p2g
15 күн бұрын
Duk wata masala a Nigeria lefin Yan majalisane, basa yin komai, bayan suna da iKon yin komai, inshallah ba wanda ze Kara cin zabe a 2027
@BabangidaBANGEESHOWAbdullahi
15 күн бұрын
Wlh nima banaganin laifin tulinbu kamar yan doka Allah ya mana maganinsu ameen
@Dangote.6-11
15 күн бұрын
Bazai jiba.
@muhammadyakubu7816
15 күн бұрын
Akwai Allah
@nasuruddinahmad8658
15 күн бұрын
Jira jira 😂
@GUJJAJIDDA-ql2wh
15 күн бұрын
Jira jira
@eshaomar6372
15 күн бұрын
Duk balaiin Dan arewa bazaiyi wannan badakalar ba
@SaidouMati-fl6vn
15 күн бұрын
Innallilahi wa Inna ilehirajuùna
@MurtalaHaruna-v5j
15 күн бұрын
Alla yasa mu dace
@ibrahimahmadpress9766
13 күн бұрын
Bello munayinka Allah yatsaremina kai Yacikaba da tsaremana kai Mumunsan badan Allah bola yaje chaina ba Yauwa yaje niman sulhune Kodayake dazaran mun fito media munfadi abinda yadace sekaga suna sa karnukan siyasansu suna kama mutane Hmmmmm lokacine ai
@yaanayn6033
15 күн бұрын
Jira jira jira Allah ya biya 😂😂
@muhammadyakubu7816
15 күн бұрын
Lokacine
@ahmadteeje6497
15 күн бұрын
Innalillahi
@hadizaumar342
15 күн бұрын
Keep praying, Allah ( the all knowing) will handle the situation.
@elmasdiamond8851
15 күн бұрын
This is heartbreaking. What is happening to our dear country?
@رابحهمحمد-غ6خ
15 күн бұрын
Bazaiji tausayin yannajeriyaba
@BashirAbdullahi-t6i
14 күн бұрын
Ba zaiji ba
@Hajiya536
15 күн бұрын
ALLAH ya kara kare ka da karin ikon sa, ALLAH ya kara daukaka mana kai amin, Iyayen ka da iyalin ka babu ko shakka suna alfari da jajircewar ka wajen irin wannan aikin, ALLAH ya rufe idon dukkan makiyanka amin. Kar ka yarda su yaudareka da maganar shiga wannan kazamar siyasar tasu wallah zaka koma kamar GMB, Bari sai yanzu 65+ sun kare saboda kaf din su babu gwani duk AZZALUMAI NE MACIYA AMANAR DA SUKA YI RANTSUWA ZASU RIKE, Dukkan mu yana jiran mu CV undeletable wallah, Abun kunya gare mu musulmi ya gama tabbata,duniya kawai muke bautawa mafi yawancin mu,
@Lawansuleiman-o7j
6 күн бұрын
AA
@muftahuisahsaad
15 күн бұрын
,, 👍
@fatimamuhammad8577
15 күн бұрын
Kullum dai abubuwan da ya dace ace anyi maganin su sake fitowa suke amma bb me iya yin komai akai
@BabangidaBANGEESHOWAbdullahi
15 күн бұрын
Insha Allah komai zaiyi daidai
@fatimamuhammad8577
15 күн бұрын
@@BabangidaBANGEESHOWAbdullahi Allah ya daidaita mana amma ko wlh gani nakeyi abun nan fa denasa mawuyacin abu ne
@BabangidaBANGEESHOWAbdullahi
15 күн бұрын
@@fatimamuhammad8577 addu’a zamu cigaba dayi Insha Allah za’a samu sauki
@musaidrisa.a.s.p7423
15 күн бұрын
Wanna zalince ne sosai
@user-it2ni7ik4t
15 күн бұрын
Lallai videos din nan naka bombs ne!
@ammarmuawiya272
15 күн бұрын
❤❤❤❤❤❤❤😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
@sagiruabdullahi1201
15 күн бұрын
😭😭😭
@SirajYousuf-m8z
15 күн бұрын
😭😭😭😭😭😭😭☝️
@MubarakbalaSaad
15 күн бұрын
This is the worst crime ever committed in the federal Republic of Nigeria a man single handle over 100 billion in a nation where we have thousand hundred of thousand and graduate running the street A man mismanage over 100 billion the same month who is flying out of the country of Nigeria. Now what is the future of Nigeria as a nation? You can reply my comment
@ahmadbinali4668
15 күн бұрын
Nigeria is finished
@abduadamumisau5478
14 күн бұрын
Abin da Tulumbu ya yi na satar kudaden jama'a haka kusan ko wane Gwamna ya keyi, na da da na yanzu. They are all smart thieves but certainly not intelligent. The one option 😢that can provide immediate and lasting solution is force. Military type. Two handy example are the MBS or Putin style. A majority of Nigeria's wealthy are politicians, Military Generals and top civil servants, retired and serving. They are very powerful and cannot be dealt with in the NORMAL course of events. Abnormal problems need Abnormal solutions. We are waiting, who will bell the cat. By the way MBS means Mohammad bn Salman.
@UsainiySharif
15 күн бұрын
Aa
@KhaleedAbdurrahman
15 күн бұрын
Astagafirullah 😢
@alkaitawiclips447
14 күн бұрын
kaico tur da ruling class din kasar nan musamman ebilokon da mukarraban sa
@shamsuddeenhussaini6632
15 күн бұрын
Aci gaba da aikin. Allah ya taimaka.
@Fatma-tr2im
15 күн бұрын
Lallai tulunbu ya dade yana taasa a Nigeria allah kamana maganin duk wani mugu
Пікірлер: 103