ماشاءالله تبارك الرحمن وبارك الله فيك وجزاك الله خير
@zainabmuhammed9513
2 жыл бұрын
To gaskiya banga alamar za’a yankewa Azzalumin da yayiwa marigayiya Hanifa kisan wulakanci ba sbd manyan Nigeria basa goyan bayan gaskiya
@fatimafa1465
2 жыл бұрын
mlm Allah yakara lfy da km imani da nisan kwanaki masu albaraka ya jikan mahaifah wlh rayuwar kasarmu nigeria sai Allah yasa mudace
@hafsatabubakar3336
2 жыл бұрын
Hmmm akwai Allah alamune nacewa baxa'ayi adalciba acikin shari'ar hanifa Allah ka iyamana ubangiji y jikan hanifa muna gdy sosai Mlm Allah yajiqan mahaifa
@muhammedsaheed8328
2 жыл бұрын
Hmmm nageriya kenan gaskiya ni wllh yanzu habaqinciki nakeji in akache ni Dan nageriyane Muna tutiya da musulumci Aman aikinbanza bamayin abunda musulumci yatanadar gaskiya wanan sharia wllh Sam baikamata ace ta do lokachiba saboda mai laifi ya amsa laifinsa sanan hukunchin wanan laifi bayananene kawai ayishikawai awuche wurin saboda nidai nalura da wani abu guda daqilah wasu mutanen busuhangoba wllh rashin hukunta wanan mutun abaini nasi zai kawo hatsaniya dayawa anajeriya
@dfdfcfsdswdxx3560
2 жыл бұрын
EHMMM ALLAH DAI BAYA BACCI WALLAHI DUK ABUN DASUKEYI WAN NAN WACCE IRI MASIFA CE A NGR CABBIJAN ALLAH KA BAWA MAI GASKIYA SAA
@hajiyaaminanijeriya5110
2 жыл бұрын
allAh ya sa mudace duniya da lahira ameen Suma ameen 😭😭😢😢😭🇳🇬
@fatimanuhumuhamn8444
2 жыл бұрын
Subhanilillahi awana zamani wanda aka kashe ankashe sede allah ya jikan musilmi da gafara allah ya tsaremu daga shedani mutane 😭🤲🤲
@gachetv2868
2 жыл бұрын
Hum gaskia allah waddan chugabannin najeria da chugaban najeria wly kouyi hatara kouji thoran allah kada Allah yayi fuchi da ku
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
😥😢
@rukayyaabubakar9290
2 жыл бұрын
Abindai ba Dadi Allah shi kauta kawai
@gachetv2868
2 жыл бұрын
Gaskiya bekamata wly najeria tirr wly tachiga oukkou tayaya moutoun zay kache moutoun way achiga wani chirme gaskia akway mathala ay allah nanan
@muhammadsani5239
2 жыл бұрын
Babu abinda za'a yiwa makashin hanifa kamar yadda Mal Yusuf guruntum ya fada..... Shari'a sai dai Lahira Idan babu wanda ya isa ya daga.... Allah Ya jikanta da Rahama yagafarta mata Ya bawa iyayenta hakuri.
@shamsudinemhdsalisu5320
2 жыл бұрын
Masha Allah mallan Allah ya sakah da alhayre munagaisuwa
@musaali8622
2 жыл бұрын
Ina abduljabbar Shari arsa shiru ya shushuce to Allah dai zai Kare Annabinsa oh mutun 😭😭😭😭
@zainabmuhammed9513
2 жыл бұрын
Yana garawa irinsu Abdulmalik garfin jikin cigaba da ta’addanci
Allah Chi karemu Chi kuma karemuna halchinmu da ga mumuna kalma
@surayyasanisaeedsurayyasan2825
2 жыл бұрын
Innani lahi wainna ilhi rajuun allah kasa mu kyakyWan karshe ameen
@أمينالشريف-ظ6ر
2 жыл бұрын
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين
@dhfvvnghh2223
2 жыл бұрын
ماشاء الله تبارك الله
@storyoflifetv4311
2 жыл бұрын
Malan Wallahi duk lawyer da zai kare Abdul Malik sai ankashehi sabi da abun yawuce yadda ake daukarsa
@idrissayoussouf7018
2 жыл бұрын
Rayuwakenan yacechiyakacheta to mai akejira dachi sunayawo da hnkalun mtne
@bbuaabbuaa2603
2 жыл бұрын
Allah day bayabacci Allah yn nan amadakata wai wanda yayi kisa anki yankemar hukunci amma sai don anta6a wasu mutane ataba Allah d manzonsa amma Alqali yakiyin komai wllh kuji tsoron Allah kutanadi amsoshin dazakubewa Allah don shine yabaku ilimin hmm Nigeria Kenan tayaya zamu zauna lpy akan rai guda 1 Allah yace d akashe ran mumini 1 gr arushe dakinsa me Alfarma amma akiyin komai akai wllh matuqar hukuma d mahukunta sukeyin abinda yadace inhar bakuyiba to kujira hukunci dg gareshi don wllh Allah bazebariba
@hassanmujitabazander8538
2 жыл бұрын
Allah ya sa mudace Allah yasa muyi kyu kyauwa karshi
@HASKENSUNNAH
2 жыл бұрын
Allah Yakarawa Rayuwar Malan Albarka
@sakinadeeni4713
2 жыл бұрын
Sadiya sun ta6a aure da Isa shine da suka rabu ta kwa6e musu yadda suka bada labari ita dashi a KZitem. Amin Allah ya shirya
@abuaishaalfurqan
2 жыл бұрын
amin
@rabiulawal9635
2 жыл бұрын
masha allah
@hajiabintajibrilaliyu8680
2 жыл бұрын
Nigeria 🇳🇬 sai adduah
@sayyadazainabambatosayyada5449
2 жыл бұрын
ita balaifin yayimataba ko ita ba yar kasabace
@sanimaazudanjaji2376
2 жыл бұрын
AYE SAADIYA HARUNA TANA ABINDA TAGA DAMA SABODA ANA KALETA
@rukayyaabubakar9290
2 жыл бұрын
Allah kauta wannan rayuwa
@musazaharadeeni7333
2 жыл бұрын
Slm
@khadijaidrisbello8873
2 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@dhfvvnghh2223
2 жыл бұрын
🇳🇪🇸🇦🥰
@Kahlaking
2 жыл бұрын
Allah yakawta
@dayyabunasiru9590
2 жыл бұрын
Isah I isah Kamin dai dai
@ibramya
2 жыл бұрын
Gidan katso
@balarabacikaji9259
2 жыл бұрын
Ya Allah ka zaunar da kasar lafiya
@zabairuzabairu9763
2 жыл бұрын
Bayani kan Abdoul djabar
@prettyhafsattv2915
2 жыл бұрын
Allah ya rufa asiri
@faizaibrahim7124
2 жыл бұрын
Le Makaryati.munafiki
@maryamahmad4678
2 жыл бұрын
Hahhhh gidan matadai malam maganinta kenan
@aboubacarahmad5537
2 жыл бұрын
Pourquoi les gens se font pas le jugement vrai
@subulussalam4988
2 жыл бұрын
Alhamdu lillah
@zainabmuhammed9513
2 жыл бұрын
Menene dage dagen da kotu takeyi
@gachetv2868
2 жыл бұрын
Macha allh
@boulamamoussa2516
2 жыл бұрын
Maha Allah
@kdhdbdissh778
2 жыл бұрын
👍👍
@gachetv2868
2 жыл бұрын
Mungode
@ابوبكرمحمد-ه3ج
2 жыл бұрын
سفل تميص
@hajiabintajibrilaliyu8680
2 жыл бұрын
لا حول ولا قوة الا بالله العلي العظيم
@sumaiyamustaphaoyoyosister9888
2 жыл бұрын
Ikon Allah
@adamuhalilu72
2 жыл бұрын
السلام عليكم حبيبي
@drrabson99999
2 жыл бұрын
YANZU YANZUNNAN ASIRIN SADIYA HARUNA DA CHIZO GERMANY YA KARA TONUWA A TIKTOK , TEEMA MAKAMASHI, SAFIYA MUSA, DADY LOLA SUNE SUKA BANKADO SIRRIN kzitem.info/news/bejne/0GZnnIaPgXeWgKA
@mossadrecitations6226
2 жыл бұрын
oga no dey put mouth for wetin no concern you! kadaina shiga harkar da bata shafeka bah!
@dogosalla2491
2 жыл бұрын
Ghgt
@nanafatima4815
2 жыл бұрын
Najeria akwai abin haushi😡me amfanin kama masu laifi tinda ba ahakumta su 😡😡😡😡Allah kadafa mana
Пікірлер: 61