Haba jama'a ai koyanzu sunyima arewacin njeriya babbar barna wadda har abada bazatamantuba soji dubu nawa suka kashe sarakuna manyan yan siyasa nawa balle bayin Allah haka kaiwai babu laifin komai mutun yazo har gidanka yy lalata da iyalinka ko yarka gaban sauran jama'a wan nan zai rudeku da wasu kalmominshi na karya dan ya tabbata sai an kasheshine wallahi ai ubanaima fir'auna da yagga mutuwa ai shahada yayyi abu aisha kamantane mutanan nan sun riga sun sana sauran mutane bakin ciki na har abada dan haka basuda wani anfani cikin jama'a
@ibrahimabubakar2176
2 жыл бұрын
Allah yamana zabi mafi alheri malam........amma pa kasani malam mahaukaci baya warkewa sai dai yasamu sauqi.....
Gaskiya baikamata ayiwani sulhu dasuba mallam abu aisha sun zalinci ba yin Allah sosai gaskiya
@matomahamadou150
2 жыл бұрын
Assalam alleikoum Ni day Shawarata kar Abasu Dama sulhu yanzu
@hdytufx6756
2 жыл бұрын
امين يا رب العالمين جزاك الله خير رحم الله والديك
@maremmarem6823
2 жыл бұрын
Allah yashiga Al amuran Yan Nigeria Allah yabada nasara Allah yasa mudace duniya da lahira
@fatimaalhassandanbatta9086
2 жыл бұрын
Allah ya tsaba Mana afinda yafi Alkhairi
@yunusayunusa3511
2 жыл бұрын
Allah ya yar da Allah ya kawo mana zaman lafiya a Nijeriya
@malammoussabaada5087
2 жыл бұрын
Allah yashiryiso
@harunabose1242
2 жыл бұрын
Allah shi kyauta. Amma Ina kokwanton cewa ace Bello turji ne ya rubuta wannan takarda. Toh haka dai muke fata Allah yasa da gaskene.
@djkhaled6340
2 жыл бұрын
I saw this message many timesاخوكم خالد من سوادن الله يحفظ نيجيريا واهلها يارب العالمين
@shaawaabdullahi3042
2 жыл бұрын
to Allah dai shine masanin abinda kecikin zukatan mu inada ja akan wan nan takardar am,ma Allah ya mana maganin makircin munafukai
@aminuahmadabdulkadir6386
2 жыл бұрын
Musulunci na maraba da Sulhu, sulhu alkhairine. Duk wasanda ke cewa gwamnati bata komai, shawara ta rage naku. Kodai kucigaba da zage-zagen da kukeyima shugaban kasa ko kuma kubi abin da Allah yace
@soulaimanibrahimsoulaimani6773
2 жыл бұрын
Masha alha
@khadigaabdullah1482
2 жыл бұрын
Nidai anawa. Nazarin acigaba da bude musuta har aga bayan su da yardar Allah
@ibrahimabubakar2176
2 жыл бұрын
Zanso na tunawa mlm da wannan ayar....والنفس بالنفس yan bundiga sun kashe mutane dywa kuma sun koyi harbi da bundiga zamansu cikin mutane malam kana ganin babu hatsari...ahalin ynzu ina liby🇱🇾 malam amma hakalina yana qasata wlhi🇳🇬
@yahuzazango4982
2 жыл бұрын
Masha allah gaskiya dayace cizama lafiya yafikomai
@zubainaibrahim8866
2 жыл бұрын
Lailai niban yardaba!salon ahada sarakuna da malamai don suhadu sukashe murasa manya masu fada aji, idan sun yarda saidai awakilta daidaikunsu, inhar sun amince. idan sunce bahakaba tooo akwi wata manufa kada ayarda dasu.
@yakubulawali9077
2 жыл бұрын
Wallahi mayaudari ne. Sunyi magana a soke Yan Sakai haka sukayi wancan lokacin da aka soke su suka koma suna kashe su da YIMA Al umma wukakanci. Wancan suluhun haka suke shiga kasuwa su dauki kayanka basa biya
@al-furqanwalhudatv
2 жыл бұрын
tabbas wannan gabar abar dubawace maganar soke yan sa kai tabbas yaudarace
@fauziyyasanimuhd5671
2 жыл бұрын
Allah ubangiji ya za6a mana mafi alkhaire
@saminuabubakar3480
2 жыл бұрын
Allah ya kyauta
@sarkinruwa6394
2 жыл бұрын
Allah ya isarmana akansu yakuma kaskantarda kafurchi da kafurai amma matsalar mu anan itache sharrin Munafukai sune matsalar musulmai tun Azamanin Manzan Allah (s.a.w) Allah yamana muwa faka.
@امكوثرامكوثر-ك5ظ
2 жыл бұрын
To ikwn allah hausawa since kowa ya tuba dan wuya balada allah ya xabamana abin dayafi zama alkhairi amin
@sarkinruwa6394
2 жыл бұрын
Sulhu Alkhairine matukar da gaskiya sukeso ayi sulhun yadai kamata ayi saboda Rayuwan bayin Allah da basujiba basuganibah da Dukiyoyinsu nidai Anawa fahimtar yakamata saboda bayin Allah da sukeneman abinchin bakinsuma yayi masu wuya kuma ga iren wannan masifar gaskiya kenan Allah shimana jagora yabawa kasarmu Nigeria zaman lfy Allah yataimakemu wajan gyara aiyukanmu na sharri jazakallahu Al-sheikh Abu Aisha.
@shiekhjaafar2104
2 жыл бұрын
Wallahi tallahi billahi, aganina akace shi shi yafi, don wala Allah yaudara suka kulla, Allah ya sa sutuba
@auwalabdulsalamauwalabduls4127
2 жыл бұрын
Allah ya kawo mana sassauci ya kuma zabamana mafi alkhairi
@abubakarsadiqsadiq
2 жыл бұрын
Assalamualaikum MLM, wlh ni bana goyon bayan sulhu Dan wlh wadannan mutane sungama mata mana suna.ni Fulani ne Amma wlh mlm in ance wai Fulani suke wadannan abubu nakan zubar da hawaye akan abinda suke yi Dan wlh malam ko ciki abokaina na shiga sai kaji suna cemani wai mu fulani yan ta'addane to wlh abun ba karamin ciwo yake mun ba dan wlh mlm.ko muma in sunkawo hari in muna gurin sai ya shefemu Dan muma ba wai mun tsira daga Hare-haren sun bane, hanbe yinbe arewa abe Andi na komoi wani Dan bindigaju ba allah 🤲 wadda na'an karshe matsalar dun rigima🙏🙏🙏🙏🙏🙏 ameeeen ya allah 🤲🤲🤲🤲
@nuramadawa6488
2 жыл бұрын
Wallahi karya yake bayan wata dai sai sun koma kawai aci gaba da kashesu har akaresu baki dai so nawa ana sulhun dasu sun fasa kashe mutananne? Baiyi haka dan Allah ba sai dan yaga tashi ta kusa zuwa karshe kaima abu aisha munafikine wadan nan mutanan duk mai kauna Allah da bayin Allah yace ayi sulhu dasu
@signor7993
2 жыл бұрын
Wannan ra'ayinka ne nacewa ayi sulhu dasu a yafe musu. Sulhu nawa anayi dasu? Idan dai kowane dan iska ya shawo gautsi ya dauki bindiga yayita kashe mutane sai yaga gwamnati ta fara yakarsa da yace ya tuba za a dinga kyaleshi to kowa ma haka zai dinga yi. Bana goyon bayan yin sulhu da wanda ya tuba dan wuya ba dan Allah ba. Yace bada gwamnati suke fada ba to su talakawan da suke fadasu me sukayi musu? Wallahi yan biafra sunfi wadannan mutanen sau miliyan suda da gwamnayice suke fada bada talakawa ba. Wallahi da Allah zai ban wani karfi ko iko da sai na tayarwa da gwamnati da hankali akan walakancin da ta bari wasu yan iska suna yimuna.
Dangirman Allah aci ubanso sabida masu shirin shiga wata sabuwar kungiyar Amma Ana yafemusu wasu zasu bude wata sabuwar kungiyar sabida abin abanza yake wucewa sunci bilis kenan akashesu kawai
@aboubacarmouctar4932
2 жыл бұрын
Amine ya Allah 🤲🤲🤲
@nuramadawa6488
2 жыл бұрын
Abu aisha kufa kune badubin al'umma yanzu mutananga so nawa ana sulhu da su suna warwarewa mutun dubu nawa suka kashe bagaira ba dalili to ransu yafi na sauran bayin Allah har kace wai kana ganin ayi sulhu dasu shi yafi kawai gwamnati kar ta daga kafa sai ya tabbatar da ta kashesu sarai wan nan kosun tuba akashesu can in Allah yaga dama y ysfe masu
@abdulkabirmanpowerdila402
2 жыл бұрын
Allah shine ya sankomai Kuma shimuke Roko akan ya yafe mana zubemmu kumah yazaba mana abinda ya pizama alkairi acikin wannan sullhun
@sadikmaccido4389
2 жыл бұрын
Wallahi karyane yake wannan yaudarace kada kuyarda dashi.
@yahayaumar3718
2 жыл бұрын
Mllm yaudarace! Sai da yaji wuta sannan zai tuba, munafinci ne.
@habubakarsala175
2 жыл бұрын
anyina yan tujaniya sune sukechewa chehunai raziyallah anhu
Assalamu alaikum malam nidai a nawa ra'ayin shine'ayi sulhu shine mafi alkairi Amm fatanmu shine Allah kasa sulhun shine mafi alkairi sako daga Bashir Souleymane libya wslm
@bilalabubaker6224
2 жыл бұрын
Allah shi kade y, San manufarsu allah y tabbatar mana Da alkairi
@habibuahmaddmalam2464
2 жыл бұрын
Ok na am ALLAH yasa mu dace wato. Lokacin kanfen ya matso kenan. Za a dakatar dasu domin aci zabe nidai gaskiya babu abinda zance anan idan ba addu,a ba. ALLAH kashiga tsakanin na gari da mugu
@maidawayyaidi155
2 жыл бұрын
nima aganina inhar wan nan sulhu shine alheri allah shibada ikun yin shi
@al-furqanwalhudatv
2 жыл бұрын
jayyid
@hamisuzangohamisuzango5448
2 жыл бұрын
Allah yasa Mudace
@abufarhiyyaalakos6176
2 жыл бұрын
Macha Allah ML Allah saka da Al khairi To Allah kiyaye daga charrin yaudara dan tawa kila saban salone dan sunji ajikinsu Gaskiya Basu Bukatar sulhu kawai gwamnati tayi aiki dan Allah kuma tanemi temakwan Allah. To Allah yayi mana taufiki amin idan kuma gwamnati Bazatayi abin da ya dace Ba To ayi sulhu dan ko asamu sauki da ragowar zubda jini
@abdalaabdala9811
2 жыл бұрын
Ameen ya allah
@mahammadoumlnibrahim9235
2 жыл бұрын
Sulhu alkairine idan hardagaske suke ammafa kowattuba dan wuya balada ma ana stincecceyar mage bata mage fatammu dai allah yaba najeriya zaman lpy dama sauran kasashen musulmai bakidaya daga karshe ina maigaida malan abu aisha da kokarinda yakeyi akan wannan abindayake faruwa allah yasamaka amizani
@abufarisplanet
2 жыл бұрын
Shin wai kowa sai ya kashe mutane kuma ya nemi sulhu? Ina jinin waɗinda yakashe. Annafs binnafs
@imanahamd6556
2 жыл бұрын
Hmm indai ba yaudara bace toh wuya yaji mudai Allah yabamu zama lfy yakaremu daga sharrinsu
@hajiyaumma2029
2 жыл бұрын
India bayaudarabane yakamata ayi sulhun in allah yasa hakan alkairine allah Yamana zabi na alkairi
@fatimanuhumuhamn8444
2 жыл бұрын
Akade rubuta mashi malam muna godiya🙏🙏👏
@linusjames8881
2 жыл бұрын
Kai jama'a 😳 arewanci Nigeria, Abun kunya Allah ya tsine wa mugaye Nigeria 😭
@balarabacikaji9259
2 жыл бұрын
Allah ya qara tona musu asiri babu sulhu da wadannan azzalumai kawai abude wuta qarya suke mayaudari
Gaskiya gwara ayi sulhu muna kyautata zaton allah ne yakarbi addu,ar bayin sa yakawo mana karshen yan ta addah allah sa haka ameen!!!
@abdullahsjibrinq4148
2 жыл бұрын
Wlh babu sulhu aci gabada kashesu kawai
@isahmuhammadaliyu6274
2 жыл бұрын
Allah yasa da gaske ne, amma fa inada tantama a cewarsa wai a kujerar sulhun da za ayi yana son a gayyatu sarakunan mu, a nan ne fa ban yarda ko amince ba, karfa wata manakisa da gadar zare ya ke shiryawa sarakunar mu, Kamar yanda OBASEJO ya yi a lukacin mulkinsa Wanda yayi sanadiyar da yawa a ciki manyan AREWA har da sarkin MUSULMI na wannan Lukacin, Inda gaske yake ai SARKIN MUSULMAI kadai yaje ,tunda shine shugaban sarakun mu, Allah ya zaunar da kasarmu lafiya, da bunkasar tattalin arziki
@أمفردوسالهوساوي-غ7ي
2 жыл бұрын
الله يختار اللي فيه الخير يارب العالمين
@zulaikhaam116
2 жыл бұрын
Salam Malam dan Allah kar atura mana malamai ga ba daya ba asan me suke nufiba . Atura musu shekh Ahmed gumi Dama shi suka sani
@mohamedsouleymane4218
2 жыл бұрын
قال الله تعالى:(وإن جنحوا للسلم فاجنح لها وتوكل على الله) قال تعالى: ( ......حتى تفيء إلى أمر الله فإن فاءت فأصلحوا بينهما بالعدل وأقسطوا إن الله يحب المقسطين. إنما المؤمنون إخوة فأصلحوا بين أخويكم واتقوا الله لعلكم ترحمون)
@zainabzango9351
2 жыл бұрын
Tab to Allah sa sugane amma nide walh indantani za,abi walh kawai akasheshi
@mohammedsaliu4929
2 жыл бұрын
Ayi sulhu tunda yayi tuba soboda allah ya Naso mai tuba
@usaibatabdullah50
2 жыл бұрын
Agaskiya karku saki jiki dasu dan wllhi babu abinda bazasu iyayiba dan daukar fansar abinda akayimasu ta hanyar yaudara dan Allah kubi a hankali da mutanen nan kuma Allah yah tsaremu daga sharrin su
@buhariumar4873
2 жыл бұрын
Slm maLan barkanmudawarhaka wai yanzu chinkunagani yin sulhu yan barawo zai kawo zaman lafiya ne atunanunku kun san dacewa barawo Bachi da amana to Allah yazabamana zabi mafi alcheri garemu gabakidaya al ummar musulmai sako dagani Buhari Umar daganan inanan kasar algeria masoyin Annabi Muhammadu Sallallahu alaihumwasalme salamu alaikume
@maryamabubakar4375
2 жыл бұрын
Assalamu aleykum warahamatullah muji tsoron Allah mu tuna cewa daga Allah muka fito kuma gareshi zamu koma duk abunda mukeyi Allah yana ganinmu wannan tashin hankali ya addabi bayin Allah Allah kaji kan wadanda suka rasa rayukkansu kasaka masu da gidan aljannah duk wanda yakeda hannu a wannan tashin hankali zai koma wa Allah kuma zaiyi masa bayani, akan abunda ya aikata akan abun duniya kake saka hannu wurin zubar da jinin musulmai bayin Allah nagari ya hayyu ya qayyum duk masu nufin sharri da muna qisanci a wannan abu ko kuma shirine ya rabbi ka hana masu nasara ka dada karemu ya rabbi ka kare muna imaninmu kasa mugama lpy da duniya kayi muna ganin azzalumai da masu zubar da jinin bayinka, ya rabbi kada kabawa azzalumai damar karba qarya da zalunci ya rabbi ka barmu da imaninmu duk wuya duk tsanani. za'a hadu agaban Allah a gobe qiyama kowa zaiyi bayanin abinda ya aikata. Astagfirullah wa'atubu ilaih.
@al-furqanwalhudatv
2 жыл бұрын
amin
@faridaalimadinah1689
2 жыл бұрын
Allah yaimana zabin abin dayafi al'khairi kawai nidai intanice kuma inhar jami'an tsaro dagaske zasuyi aikinsu tafa abisu duk inda suke a gama da su tunda basu tashi tubaba saida sukaga wahala Allah dai ya kyauta
@abasaabas9092
2 жыл бұрын
السلام عليكم جزاك الله خيرا أنا ابو ساره راي هو سلح فسلح خير
@umeenoyrat4130
2 жыл бұрын
Gaskiya sulhu kawai
@ibrahimalaji2841
2 жыл бұрын
Malam Abu Aisha inhar dagaske suke abi abinda Allah yace
@maryamsidi3468
2 жыл бұрын
Gaskiya India da gasket want Na sakan Nadine to ayisulhu kum abincikesu da.n ani KO da sa hannu wata masa da take temakamusa allah yabamu zaman lafiya akasata najeriya ameen ya allah
@yahayaadamu6100
2 жыл бұрын
Gaskiya sunada yaudara sunada Saba alkawari maciya Amana ne baza sudena abinda sukeba hukuncin su akashe su kawai
@hatijapatlo6414
2 жыл бұрын
khadija m sulaiman fatan Alkairi gareka Dan Allah kabani number ka Abu Aisha ma a lesh BILLAH
@hejsjbdhdhdh4969
2 жыл бұрын
Slm alagafarta malan wannan silhu bamufuta bace kwamnati kartayarda da silhu yaudaraci daga zainam ali
Wana magana tasu yaudarace ga'yarade agamadasu kaui
@hatijapatlo6414
2 жыл бұрын
khadija m sulaiman karya yake wannan rubu tunma bashi yayi kuma yau darace gas kiya Ayi bincike sosai ba yau akeyi ba Allah shine kadai yasan gas kiya
@jaafaruibrahim4010
2 жыл бұрын
Ai yaqi baiyarda ' dayin sulhu da manyan mugaye ba ! Saifa in' an ragargaza su. Kuma har abadan barayi bazasu yadda su nemi nakan su ba! I kuma in dakwai ayar da tace ai sulhu da "yanfashi to akawota muganta: domin a suratu ma'idati ko Suratu Ahzab dai babu wannan sulhu kan "yan ta'adda !!!
@abdulazizabubakar6539
2 жыл бұрын
A ida tarwatsasu kawai Allah ya kawo mana karshensu baki daya
@salisuibrahim3692
2 жыл бұрын
Susha wuta kawai malam
@dannasimamuda4172
2 жыл бұрын
Wannan yaudarane malam ba gaskiyabane
@nurashehu2789
2 жыл бұрын
Nidai agani na sulfun yafi
@sulaimanturai429
2 жыл бұрын
maganan banza ce karya yakeyi sau nawa akayi sulhu wan nan maganan banza ce
@mhoodali8991
2 жыл бұрын
Allah yasa dagaske beilo tourji yakeyi
@nmnmmdld674
2 жыл бұрын
Amin yarabi
@salamatudanjuma3074
2 жыл бұрын
Kai jama'a me ya kawo mgnr sulhu ga azzalumai ai a cigaba da barin wuta garesu kawai
Пікірлер: 163