Allah yajikan magabata MU kuma tamu idan tazu Allah yasa mu cikada imani amin ❤❤ Allah yabamu zaman lafiya
@MaryamAhmad-jd7es
8 күн бұрын
Wlh Wlh Wlh Allah kadai yaasan irin radadin da zuciyata take ciki sana diyyar halin da yan uwana musulmi suke aciki ya Allah kakawo mana dauki Allah mun tuba😭
@ramlathassan193
7 күн бұрын
Malam Allah yaqara lafiya da Nisan kwana masu albarka wannan mgn gaskiya CE Wallahi qwara mutuwa da wani wulaqnci Allah dai ya bamu mafita Allah muntuba Allah kayafemuna ya Allah
@zainabmusa4199
7 күн бұрын
Ni macece amma wallahi malam ka zaburar dani Allah ya kauda bacin rana amma ni bazan bari wani ya keta min mutuncina ba ko na iyalina sai dai in mutu .nasan na huta in sha Allah
@YusufNamiji
8 күн бұрын
Allah saka da alkhairi malan wallahi kazabur dani zan iya fita inmutu a can
@زيتزيت-د6ع
8 күн бұрын
Gaskiya Malam wannan yayidaidai kowa yamallaki makamai daga Anji labarin sinshi Go gari taadanci kowa yafuto damakamnsa haka Sai Allah yabamu nasara
@mohammedsanikangiwa9124
8 күн бұрын
JAMA,a bala,I yayi bala,I Allah sarki yamuna mafita
@DjadidaddHamid
8 күн бұрын
Subha n'Allah , Allah ya kawo muna ma fita
@shuaibuabdullahi3428
7 күн бұрын
Wallahi mlm ashirye muke Allah y bmu sa a,d wannn rywar gara mutur shada.Allah y Mana jagora.
@YoussoufdindiAbasszahairou
8 күн бұрын
Masha'allah malam Allah ya saka da al-kairi
@ZainabAminu-z6k
7 күн бұрын
Allah yakareka da karewarsa
@user-fy1yp6xw1x
8 күн бұрын
Allah yakareka daga sharrin mutum dana aljan
@ابلهسيمه
8 күн бұрын
الله يوفقك دنيا والاخره
@IlhijiAnarba
7 күн бұрын
Macha Allah
@zainabmusa4199
7 күн бұрын
jazakumullahu Khairan malam, kowa ya nemi makami idan mutum ya tareka gara ka mutu dacin mutuncin yan bandits idan ka samu sa'a ka rike daya ku mutu tare
@selammato6356
8 күн бұрын
Gsky ney wannan mln❤
@sakinadeeni4713
7 күн бұрын
Inna Lillahi wa Inna ilaihi rajiun. Allah ya isa wallahi Me isa wannan uban da uwar da dan' suka yarda da wannan keta haddi wallahi gwanda a yanke hannu ko ku kasheni/mu gaba daya da wannan baqin cikin da yafi mutuwa ciwon😭😭😭 Allah mun tuba ka yafe mana ka yayyyafawa masifa ruwa. Allah kar ka kamamu da lefin wawayen cikinmu Amin
@AlioYahyaabdourahamane
7 күн бұрын
Gaskiya ne kuddin daza à kaimussa mi zai Hana asawo bindigogi dasu
@KabaAlleYaou
8 күн бұрын
Kayi daidai bello yabo
@HussainiAbubakar-l7f
7 күн бұрын
Malam allah ya Kara lfy
@FatemaHasua
8 күн бұрын
Allah ya shiga stakani NA gari da mugu😢😭🙄🤲
@fatimamuhammadkeraukerau8338
8 күн бұрын
Innalillahi wa'inna ilayhirraji'un
@AbubakarOsman-jq6ox
8 күн бұрын
Yakake
@AbubakarSanimuazu
8 күн бұрын
Allah shyi muna mafita bakidaya amma gaskiya asamuna lokaci kawai mushiga daji yafi wannan kaskanci da muke gani a nigeria saboda government ta kyalemu to badamuwa ai sukeda mulki da kuma dukiya asa lokaci kowa yasan mastayi nai shi yaffi,kamar yadda aka sama zanga zanga lokaci.
@SamailaIsmail388
7 күн бұрын
Mutanen basu fahimtar komai Kamar da dabbobi ake magana Sai fariya da karya da tsoro GA jama'ar
@AliyuRahamababadoko
6 күн бұрын
Mñ☺️☺️😊😊😴
@fatimamuhammad7052
4 күн бұрын
Malan Allah ya qara lfy.Malan muna yinka over.
@BachirouBoubacar-lb3lb
8 күн бұрын
Malam abu aisha inayima fatan Alkairi daganan libiya
@abuaishaalfurqan
8 күн бұрын
dan uwana bachirouboicar na gode da ptn kuna lpy
@BachirouBoubacar-lb3lb
8 күн бұрын
@@abuaishaalfurqan lafiya Lau malam Abu aisha Alhamdulilah
Пікірлер: 32