Muna godiya Sosai wlh Allah Yasaka da Alkairi Ameeen ya rabbi 🤲🤲🕋🤲🤲
@zynarbmustapher6588
24 күн бұрын
Masha Allah munji kuma mu mun yadda da Allah da manzon sa.
@MaryamMuhammad-tc7zv
23 күн бұрын
👏👏
@MaryamMuhammad-tc7zv
23 күн бұрын
👏👏
@ibrahimmuhammadbagida2637
18 күн бұрын
Masha Allah, Allah Ya saka da alkhairi Malam. Daman masu irin wannan halin na sukar malamai marasa tarbiyya ne wallahi komai iliminsu.
@yusufsani6334
23 күн бұрын
My major hope in Christopher is I hope he's honest enough to have revealed the truth about himself in terms of his age and so on. From the onset, Emzi I trust you please keep the good job up. Surely, if this young boy's life is transformed, you're the reason! Meanwhile, I personally From the depth of my heart salute with all respect (the Humble, young Lady). May you attain your heart desires, and surely God'll NEVER forsake you. I'm very proud of you all. (I'm feeling emotional @ the moment). Tears from the eyes. Thank you God for the opportunity to witness this. Good evening, especially my readers from Nigeria, for others I hail you all
@uthmanabubakar4863
24 күн бұрын
Ameen Yaa Hayyu Yaa Qayyum. Jazakumullahu khairan Wa Zaadakumullahu ilman
@MaryamMuhammad-tc7zv
23 күн бұрын
👏👏
@user-li3uv2zl5n
23 күн бұрын
االله يعافيك جزاكم الله بخير ما شاءالله
@FranckTano-vc9vt
19 күн бұрын
Masha allah hakanne mlm gasskiyane❤❤❤❤
@cho216
23 күн бұрын
Wannan gaskiya ne mallam. Allah ya bamu ikon gane gaskiya.
@AbubakarBabanta
22 күн бұрын
Amen malam
@shamsuddeensaleh3935
21 күн бұрын
Zanga zanga fa dole sai munyi Ku riqe shawarar ku bamuso wallahi
@ibrahimmuhammadbagida2637
18 күн бұрын
To jahilin banza, kuje kuyi, kada Allah Ya Baku nasara, wawan banza.
@AminaOumarou-p6p
20 күн бұрын
Macha Allah malam wanna gaskiyane
@meyoutv9385
23 күн бұрын
Wallahi da kana kwana da yinwa ba haka zakai fatawa ba
@ibrahimbabangida2574
23 күн бұрын
Don Allah ka fita zanga zanga tunda bąka da fahimta.....olodo
@AbdoulayeAbdou-tm7ez
22 күн бұрын
Arrr kare kaiwai
@ibrahimabdullahi3427
23 күн бұрын
Eah malam yakamata yazama malam.yakuma kiyaye mutuncin sa, in anyi dede yayi magana in anyi kuskure sai yayi magana, Amma ni Inna girmama malamai, ba Mai goyan rashin adalciba
@user-zq2zh7wo7h
24 күн бұрын
Allah yasaka da alkheri malam,saminaa wa adaana,abin Nigeria saiaddua
@UsmanSadiq-c2g
24 күн бұрын
Gaskiya bamagoyon bayan cin mutunchi ammafa dole sai anyi zangazangr saboda munachikin bala ii wlh mu yn nageriya
@MaryamMuhammad-tc7zv
23 күн бұрын
To ku kuji bala in da zaku shiga bayan zanga zanga
@user-vp4iz6lv5g
23 күн бұрын
Allah yakawo mafita Alfarmar shugaba salllahu alaishi wasallam🙏🙏🙏
@user-io2ms8ho2r
22 күн бұрын
Masha Allah Ameen
@dr.danielmusadanladi6078
24 күн бұрын
Hmmmmm kowa yayi da kyau zaiga da kyau
@Mahmoudmadayana
24 күн бұрын
Allah kasa mucika da iymani
@AbubakarSanimuazu
24 күн бұрын
Mlm Allah shi karawa rayuwarka albarka❤❤❤❤
@tukurmuhammed905
24 күн бұрын
To in gaskiya ne meyasa su basa goyon bayan bayin Allah suhadu da su mufuto mu nemi hakkinmu
@user-zq2zh7wo7h
24 күн бұрын
Allah yasaka da alkheri malam,saminaa wa adaana,abin Nigeria saiaddua 8:07
@ibsnomaa
24 күн бұрын
Malaman nan ku fa kuka janyo duk wannan abun da ya shafe ku, meye na zuwa gidan yan siyasa musamman malaman mu na sunnah. Kai dia sheikh Allah ya sani ba ruwanka da yan siyasa
@aminubello7300
24 күн бұрын
Kai sau nawa kake aibata manyan malamai.
@MansurAwal
24 күн бұрын
Malan Riga sisyasa ce gareku hakane
@nasiruyahaya7950
23 күн бұрын
Allah yasaka da Alkhairi
@zahraddeeniabubakar8416
24 күн бұрын
Malm wai kuna ina har shinkafa ta kai 4ke ta kai mutane suna kwana basuchi ba to ku kuna ina ba kwa gayawa masu mulki halin da talakawa me isa ba zaku gaya musu halin daakechi ba kunjima kuna gayamana haka har yanzu babu abin da ya chanza sai a gurinku ya kukeso talaka yayi kulin maganar ku aiyi adua ana chi gaba da kashe mu a wanan karon sai munyi zanga zanga
@UmarYusuf-i3i
24 күн бұрын
Mallam karya kakeyi
@mahmudmusahgh1246
24 күн бұрын
ALLAH ya saaka Mallam
@MusaAbdulrahman-u9n
24 күн бұрын
Lallai bama goyan bayan cinmutun cin malamai amman suma malaman sureqe girmansu wlh akwai malaman da abunda sukefada abakinsu ba shene azuciyarsuba Kuma kuma malaman akwai gyra acikinku dan haka kuyiqoqari kusamar dahadinkai atsakanin ku
@AnasibnSani
24 күн бұрын
😭Allah ya saka da alkhair mal
@tatah3769
24 күн бұрын
Ko yan izaala koka godamusu wannan zagezage...kazu kana magana akan yaran da suke saka hotona manyan malamai.wai suna raddi kukuka dorasu kan wannan karato
@tasiuadamu9747
24 күн бұрын
Hasbunallahu wani imalwakil
@MuhammadSulaiman-cg3xw
24 күн бұрын
Matsa can sakarai munafukin Allah, duk ba ku kuka lalata addinin ba, kuna hawa kan mimbari kuna fadin son xuciyar ku, kuma kuce ku malamai ne magada annabawa, wlhy karya kuke ba haka annabawa sukai ba.
@AbdoulayeAbdou-tm7ez
22 күн бұрын
Kai chetan ne
@abubakarumar-bh1lj
20 күн бұрын
Wasu malaman su suka jawowa Kansu zubewar mutunci saboda kwadayin abin duniya.Tabbas har yanzu akwai malamai masu mutunci da daraja ga al'umma saboda suna taka tsan tsan da duniya da abin duniya. Amma kwadayin abin duniya yasa wasu malamai suka goyi bayan Muslim/Muslim ticket.
@IbrahimDahiru-x7p
24 күн бұрын
Saifa munyi zanga zanga kudai ku kama bakinku kawai
Makaryaci dama kune kuka sakamu abala,I da sunan malamai akwai dai malamai na gaskiya
@ibrahimmuhammadbagida2637
18 күн бұрын
Na roki Allah Ya kamaka Akan wannan maganar taka, dabban banza jahili
@hamiduwajacham4037
22 күн бұрын
Kar yanka ka karbo 16 million Yan iskan banza
@NanaShettima-xf9by
21 күн бұрын
🙆🙆🥱
@NuraLdabo-er4td
24 күн бұрын
Kadai fadi gaskia... Amma bamu yadda da maganar kaba megida...hmm
@user-jt7mf8xu4b
24 күн бұрын
YAUSHE KUMA - Karya kake mahaukaci kunshiga siyasa dole ku karbi rabonku koma wane iri ne, Munbarin banza kuke kai ba na masallaci ba, maganar mutunci baku da shi!
@ibrahimbabangida2574
23 күн бұрын
Amma Kai uwarka batayi saar haihuwa ba...... Mai kwakwalwar kifi kawai.......
@AminuMuhammadAdam-k6i
24 күн бұрын
Sako yazo Daman munsan haka zamuji daga bakinku
@faruksalisuumar1192
24 күн бұрын
Malamanmu basu san wahalar rayuwar da ake ciki bane.Wallahi akan maganar zanga zanga ba malamin da ya isa muji maganarsa.Kamar yadda lkcn campaign masallatan juma'a suke zama dandalin campain yan zuma tunkafin mufito sujawa Gomnati kunne sugyara.Malaman nan yayansu a kasashen waje suke karatu da wanne business suke daukar nauyin karatun yayansu da hawa manyan motoci da gina manyan gidaje?Nigerians clerics and pastors are now corrupt and politicians puppies.They are our problem Enough is enough we are dying of hunger 😭 they keep quiet now that we want exercise our constitutional right, they want claim and brain wash us.Ask them to come and sway they don't collect politicians' money ✊🇳🇬✊ justice for masses
@shamsudeenusman-qw6nr
24 күн бұрын
Muna tare daku Malam dari bisa dari
@mahmudshuaibu3264
21 күн бұрын
Suwaye suka fara koyarwa mutane su raina malaman su in ba kuba
@AdamMuhammad-vj1yi
24 күн бұрын
Kudaina yiwa miyatti Allah aiki idan kuna gudun cin mutunci, kunada laifi kuma malaman Fulani
@abuminnatur-rahman4198
24 күн бұрын
Meya kawo miyetti Allah anan in banda manafurci irin naku? Bafulatanine yake mulki yanzu ? Fulani ne suke rike da duk abunda ya shafi tattalin arziki? Ana magana akan maslahan al'ummah ku kuma Kuna kawo kabilanci. Ni cikakken Bahaushe ne amma bana tare da wannan munafurcin naku na maguzawa .
Mun gode Malam. Allah ya sa jama'an Nigeria su Di. Zanga zanga ba wani alkheir a ciki. Allah ya Kare al' umma musulmi na Nigeria. Muna yi muku Addua musulman Nigeria Allah ya Kare ku kada Ku bar sheytan ya rude Ku. Ma'salam
@adamudukku1189
24 күн бұрын
Kai wani irin sakarai ne. Maganan da ake dabam, kai kuma kana kawo wata batu.
@shamsudeenusman-qw6nr
24 күн бұрын
Kaidai Allah wadan Ka ya Kare mu da sharrin ire Iren ku!! Baka da manufa Mai kyau.. Wai ire Iren ku ne za'a saka a gaba a kyale malamai aiko da munyi rashin hankali babba!!
Пікірлер: 64