Masha-allah abulfatahi Allah ya kara lafiya da nisan kwana mai albarka Allah ya kareka da sherrin makiya Allah ya kara ilimi mai albarka
@mamanloukoman6588mamanloukoman
Жыл бұрын
Masha Allah
@nasiruusman948
4 жыл бұрын
Dukwanda zaice annabi baida albarka allah yatsinemashi daduk wanda yagoyi bayan haka matsiyachi
@seynihabimorou6658
4 жыл бұрын
Allah ya sinewa uwarka da ubanka da malami ka albarka.
@abdulgsm126
4 жыл бұрын
Wa yace haka ?
@abdoulaziz9876
4 жыл бұрын
Masha.allah.mln.allah.yasaka.da.alkairi🙏🙏👍👈
@Khadeeja-i1e
2 ай бұрын
Allah yabamu albarka annabi ba adadi abada aiman Allah yakare mana malamamu amen
@armaisuhu719
4 жыл бұрын
Masha Allah malam muna godiya Allah ya kara ilimi
@ibirahimniger2517
4 жыл бұрын
Wlh duk Wanda yashe annabi wannan kalmar yatabe har abada allah rebamu da izala
@ibrahumrasta6846
Жыл бұрын
Nice
@garbasani6356
4 жыл бұрын
Masha Allah.gaskiané wanan sheik
@bashirsalisu6786
2 жыл бұрын
Allah y kareka, y sakamaka d alheri alfarmar shugaba (saw)
@shehubala9319
4 жыл бұрын
Duk yadda kayi bazaka lya kare darikar kuba domin Allah bai taimakon karya.Duk wata hanya wadda bata MANZON ALLAH ba to ALLAH ya kara rusata amin.
@fredericsaoul1811
3 жыл бұрын
tir da halin ka kai bakada aiki sai bata malumansunnah.
@aishamuhammadinuwa6777
4 жыл бұрын
Allah yakaremana kai allah yasaka da alkhairi allah ya biyaka da gidan aljannah albarkan annabi S A W ameen
@oumaradam6479
4 жыл бұрын
Masha allah Abulfatahi Allah ya kara Lafiya
@mnassdar7462
4 жыл бұрын
Malan Allah Saka da Alkhairi dan Albarkar Annabi Muhammadu S A W
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Allah yakara kareka malam
@auwalsani8233
3 жыл бұрын
Dan Sha sha
@ismailyahayayarlilo4163
4 жыл бұрын
MashaAllah,shaikh Allah ya saka maka da alkhairi,ya ja kwananka.
@adamoumahamadouabdoulaziz6488
4 жыл бұрын
Allah chikare muna kai moulana abul fatahi
@mamanemoutari7644
4 жыл бұрын
Muji tshoron allah wallahi zamu mutu ,mu daina karya ,charri ko kaage ga kowane irin mutun dan fahimtarmu ta saba.allah yasa mu gane
@yakoubouyakoubou2424
4 жыл бұрын
wlh izala ba adinice ba allah yaraba kowa da sherin izala in izala kunji kumya wlh
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Wallahi izala kunji kunya Allah yakara karemu da tafiyarku wawaye mtsww
@babangidatv5264
4 жыл бұрын
Masha allah alhamdulillahi mungode sosai sheikh abulfathi assani attijany allah ykaremana ku yayawaitamana ire irenku 🙏🙏🙏
@Khadeeja-i1e
2 ай бұрын
Allah yasa Kada alkairi karkubarsu koda sakan Daya akan janabi mazon Allah daga khadija potiskum yobe dalibarka
@muhamedismo6170
4 жыл бұрын
Allah yakareka malan aboudl fatahi
@sanusiajiya9732
4 жыл бұрын
Allah ya krama karfin guiwa
@HussainAbubakar-yh3gc
3 ай бұрын
Sahibul hujja ❤❤❤❤
@mamanmoussaibrahim441
4 жыл бұрын
Gaskia allah chiryar damu, gaskia kungiyanci kawai matsala ne lokaci ya kai na kowa kungiyar yake karewa bâ addini bâ, kawai izala KO darika mutun in yayi kuskure ya karba in an gyara masa .
@ahmadmuhammad3658
2 жыл бұрын
Mallam Anan kayi baban kuskure da cewa kungiyanci wanan ba kungiyanci bane,domin manzon Allah s a w)ake magana ya wajaba duk musulmi ya ma haifan radi da nisaha akwai kalamai da Sam duk Mai ladabi da girmama manzon Allah s a w,bazai fada ma Annabi s a w)irin wanan magana hankali bazai karbi ba duk Mai imani sai yaji ba Dadi, abun da Yakama haifan yayi shine ya karbi gyara ya nemi gafarar manzon Allah s a w
@Nigeroitv24
4 жыл бұрын
Annabi shine komai nawa koma ina fatan allah ya kara mun son shi da kaunar shi da kuma kishin shi dan yardar da Allah ya masa
@mahammudbamba5693
4 жыл бұрын
Allah yasaaka da alhairi yakaramaka lafiya da nisan kwana
Shiriya daga Allahne idan ba hakaba yaya ga haske zaka shiga duhu.Muna tare da sunnar Manzon Allah(s a w)
@abdulahimusa7158
4 жыл бұрын
Kana nufin monzon Allah ne duhu wahabiya tsinananu maqiyya annabi.saw
@abdulahimusa7158
4 жыл бұрын
Wanan bayanin hakayake Allah ya tarwatsa fikirasu
@muhammadadam9565
4 жыл бұрын
ALLAH yakarama sani shehuna Abulfatahi sani attijjany
@mamahmadahmad1256
4 жыл бұрын
Asslamu Alaikum wai kai malam xan tabbayeka Dan Allah da soyayyar ka Ga Annabi kayi ilimine Dan karika yinjayayya koyaya
@zakariyauahlulah4827
4 жыл бұрын
Allah ya sakamaka da alhire
@almourabiou3640
4 жыл бұрын
wawawawawaWawaA
@shehushaba
4 жыл бұрын
Allah ya kara ilmi da fahimta
@bashirmlnharou2241
4 жыл бұрын
allah ya saka da alheri
@abubakarabdullahi6183
4 жыл бұрын
Abulfatahi Allah karama na fahimta
@ahmadmasudbaba5008
4 жыл бұрын
ولنا لقاء مع رسول الله عند الصراط فمن كان في قلبه شوقاً للمصطفى فليصل عليه ﷺ
@ahmadmasudbaba5008
4 жыл бұрын
فالصدق فى الغار والصديق لم يرما *وهم يقولون ما بالغار من ارم ما سامنى الدهر ضيما واستجرت به *الاونلت جوارا منه لم يضم
@ahmadmasudbaba5008
4 жыл бұрын
دمت لنا عزا وفخرا 🥰يا ابو الفتح الثاني
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Dan gwagwarmaya Allah yakara karemuna kai yasayyadi dodon izala da wahabiyawa
@bashirmoallim7551
4 жыл бұрын
Allah Ya gara lafiya da dauka ka sayyadi
@yusuftanimu4499
4 жыл бұрын
Kai, Mal. Kaji tsoron Allah, Amma wanan matsalar a fili take, kai ne ka juya mai Magana. Haifan ba zai taba fadin haka, ina da tabbacin inaha Allah Mal. Abdurrazak Yahya Haifan ya fi ka sanin darajar Annabi (SAW). Allah ya saka mai game da kazafin da kayi mai kuma haka ya Zama mai sanadiyyar karin daukaka a wurin Allah.
@abubakarsalihu2049
4 жыл бұрын
Kurmane kai bakajiba
@mohammedmuntaka2431
4 жыл бұрын
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
@nafiubello2941
4 жыл бұрын
Allah yakara daukaka da nisan kwana malam
@assumanaabdoul7022
4 жыл бұрын
Allah yatsare muna imanin mu
@almusayababayo
3 жыл бұрын
assalam. Malam,shawarata shine karinka fahintar karatuttukan mutane. Don anan kaine baka fahintaba Allah yasa mugane.
@hassanameenhusnah4009
4 жыл бұрын
Allah ya saka maka da alheri
@IlyasuMBako
4 жыл бұрын
Kai dai abulfasaadi rikakken dan adawar Sunnah da Ahlul Sunnah ne, kuma kasurgumin dan ina da raddi. Ko da yaushe kadan kake jira wani Malamin Sunnah ya fadi allura ka kera masa garma. Allah Ya shirye ka. Mutum ya zama ba shi da sana,a sai sharri da jafaa,i da kage da 6atanci da Bayin Allah. WALLAHI ka ji tsoron karshenka. Wannan maganar da ka fara yamadidi da ita kana yin 6atanci ga Sheikh Haifan, na saurari hirar da Sheikh Asadus-Sunnah ya yi da shi game da ita dakyau kuma na ji ya ba da (necessary clarification) ga abin da ya fada da kuma abin da ya ke nufi da ita. Kuma ni na fahimce shi dakyau hankalina kuma ya kwanta. Kuma duk wani mai hankali da Ilimin Tauheedi zai iya fahimtarsa. Saboda haka an yanka ta tashi. Sai dai a wajenku makiya da mahassada da ma,abuta sharri da ahlul hawaa, ku ne ba za ku fahimta ba. Wannan kuma ku kuka jiyo, ba ku kuma isa ku cutar da bawa ba sai abin da Allah (S.W.A) Ya rubuta masa. Kuma na ji dadi kwarai, da na ga ihunka banza kawai kake yi. 'Yan,uwanmu Ahlul Sunnah ba ma wanda ya koma ta kan ka. Kuma ko a 'yan,uwan naka ma ba wasu ma,abuta hankali masu yawa 'yan Kasa da ma suka koma ta kan ka. Yawanci duk bakin haure ne wadanda ko hausar tasu ma ba kyau su ke ta yi maka ingiza mai kantu ruwa. Allah Ya shirye su tare da kai bakidaya ku fahimci aibun yin buhutaani ga bayin Allah.
@shehushaba
4 жыл бұрын
wace sunnar, sunnan tamiyya ko sunnan Annabi?
@IlyasuMBako
4 жыл бұрын
@@shehushaba Watakila kai kake bin Sunnar Taimiyya. Amma mu ba mu san wata Sunnah ba sai ta Annabi (S.A.W).
@idrismuhammadbakori1761
4 жыл бұрын
Sheikh Abulfathi Allah yaqarama fahimta Dan albarkar ANNABI SAW
@fawzifawzi2076
4 жыл бұрын
مشا الله
@mamarameenatu3763
4 жыл бұрын
Shehu nah allah qara lfy ya stari mana ku sukuma allah ganar dasu
@mustaphamamman5987
4 жыл бұрын
masha.allah
@بنتحسن-ي8ص
4 жыл бұрын
Sakarai wawa mararra tarbiyya mararr mutunci dakiki wanda baka fahimtar komai sai hauka da shirme kai da uwarka tahaifeka da sani ko tahaifeka da karatu banza katuba zuwaga Allah mtsssss
@maazouabou5088
4 жыл бұрын
Jazza kumlahi bilkairi malan allah yakara lafiya amine
@middlebrotherstv1463
4 жыл бұрын
Turomana shaidan ya fadi hakan
@salimabubakar3356
4 жыл бұрын
Masha-allah
@suleimanmohammed6690
4 жыл бұрын
Ku musulmi, kuna da Matsala wallahi, musuluncin nan fa daya ne.
@dandalinhaifan7280
4 жыл бұрын
Jahili abul fatahi, kana yaɗa alfasha. Sheikh Haifan yayi bayanin akan abinda ya fahimta daga tambayar. Batun Albarkan Manzon Allah SAW, kaje ka saurari ɗinbin karatuttuka da Sheikh yayi yana bayani akansu. Maqiya sunnah munsan manufarku, burin ku shine ku ɓata makamin da al umma take anfana asanadin karatu dayake koyarwa.
@ibrahimbabangida8901
4 жыл бұрын
Allah yaganardamu gaskiya
@andullababagero2382
4 жыл бұрын
Mungode Allah ya gara lfy
@habibmuhammad7562
4 жыл бұрын
Allah yanunamana gaskiya gaskiyace kabamu ikunbinta Amma tabbas abdul-fatah gaskiyane
@ismaelisufmartin254
4 жыл бұрын
Allah ya taimaki duk wanda yake kan gaskiya, kuma Allah ya kaskantar da duk wanda yake kan kuskuré !
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Allah yashirya wanda yakekan kuskure
@abdullahibadayi4980
4 жыл бұрын
To yayi kuskure, kaikuma gayaman a matsayin Jawahirul ma'ni dayace in ankaranta salatul fati sau daya yafi qur'ani sau dubu shidd. Kayarda ko kuskurene. Kafafa inka isa
@garzalikoce9388
4 жыл бұрын
Gaskiya dayace
@auwalsanitakalafia2972
3 жыл бұрын
Allah kara kusan ci
@yusufshafiushafiusaleh7212
3 жыл бұрын
Allah qarafahimta
@yawurawamushadariya1515
4 жыл бұрын
Allah kara basira
@duniasamson9038
4 жыл бұрын
YAHAYA HAIFA KO SHEGE, DANBANZA, ALLAH YASINE MASA
@SsS-uq8qn
3 жыл бұрын
Ameen
@abdullahibadayi4980
4 жыл бұрын
Abdulfathi kaji tsoron Allah.
@hagushagus8118
4 жыл бұрын
Allah yasaka da alkhairi ya kara haske ilimi dodon wahabiyyawa
@nafiuidi2176
4 жыл бұрын
Duk wani dan izala maqiyin manzon Allah Allah tona asirinsa tun aduniya ya wulaqnta dan uwarsa
@saddamahmed7717
4 жыл бұрын
Kai kaji tsoron Allah wanna bashine abinda hhaifan yake nupi ba nonono Yana nupin Allah be kadai albarka take a hannunsa
@nafiuidi2176
4 жыл бұрын
Wannan gaskiya ne tabbas duk wani hajilci da munafurci yagama tattarewa ga yan izala wahallalu
@siffatunnabiyyis.a.w3506
5 ай бұрын
Muna tare dakai sheik
@abdurazakmikail774
4 жыл бұрын
ina bin karatunka kuma ina sanka amma kudinga jin tsoran allah acikin lamarunku dan manufarku kudena sharri banbancin akida bashi zaisa kayiwa mutum sharriba kaima kasan me yake nufi .wan nan abinda kukeyi ba abinda zaci da musulunci gaba bane ya kamata kugyara gaba dayanku
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Kayimuna shiru dan boko haram
@m.h.mm.h.m5027
2 жыл бұрын
Cheikh haifan ba yaro bane kajiya
@auwaluabubakar9218
4 жыл бұрын
Gaskiya yan dariqa kuna da son zuciya anzagi annabi s.a.w haryau ku yan tijjaniya bakuce komai saboda nakune yazagi annabi s.a.w shiyasa kukayi shiru wannan munanci ne da son zuciya
@mohammedmuntaka2431
4 жыл бұрын
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
@inoussayacoub8468
4 жыл бұрын
Mahauwkachi Abdoul fasdi uwarka tayi hasaraka
@mohammedauwal9789
4 жыл бұрын
Allah ya saka da alkairi ya kara lafiya
@malamabba6716
4 жыл бұрын
Innaka lada tahdi man ahbabta walaakinnAllaha yahdii manyyashaa’u.......
@MohammadMangaAliyu
5 ай бұрын
Kai wannan mutumin tsinanne kai. Don kana gaba da mutum shi ke nan dole sai ka muzanta mutane? Allah wadaran ka, jaki Jahili. Kai ne yanzu ka ce Annabi Bai da albarka. Allah Ya san me Malam ya ke nufi. Kana juya zance don baƙar gaba. Jaki wawa tsinanne.
@zabeiroumoumouni2430
4 жыл бұрын
Nibanga abin raddi ana ce wayayi annabi albarka ba gareshi takeba tanaga Allah ne amma annabi mai Albarka ne ,miyasa baibar audio ya idaba?
@umarmusa9348
4 жыл бұрын
Mai yahana ka kaje kanemi full din Ana maganar Annabi Muhammad s a w ne fa amma kana son kayi inkari
@aliyuadam9849
4 жыл бұрын
Ai wannan fatahin gardama yake ba mukabala ba.
@murimaamadou8111
3 жыл бұрын
Allah ya kara lafiya
@shehubala9319
4 жыл бұрын
. Kai. Wanne irin mahaukacin dan bidiah me?
@mohammedmuntaka2431
4 жыл бұрын
The izala mind set is the cause of Boko Haram and tension in Nigeria and the Muslim world.
@lawaliboubacar4499
4 жыл бұрын
Kasane abinda yeke nufi amma katsanzamishi duk Mai zagi manzo ya Allah ka walakantashi
@saniyakubu9680
4 жыл бұрын
Allah ya kiyayeka malamina
@acumar1729
4 жыл бұрын
Karatu daban Fahimmta daban Karantarwa daban Tarbiya daban
@yusufaahmedsani7159
4 жыл бұрын
Aslm alkm malam Abdul fatahi Sani bauchi abunda kake Allah ya saka da alkairi mungode sosai Allah yakara kusanchi da Annabi SWS daga kananka almajirin ka masoyinka muhaman Sani daganan tripoli a kasar libiya
@mustaphayusuf5339
4 жыл бұрын
Makaryacin banza ku agurin ku har Annabi kuke roko, amma ka koma wayar Sheikh Haifan da Sheikh Musa zaka fahimta indai gaskiya kake nema
@jabeermuhd7191
4 жыл бұрын
Boko haram asirinku yatonu
@aliyusuleimanmusasuleimanm9921
4 жыл бұрын
Allah ya sakada alkairi dodon yan izala
@IlyasuMBako
4 жыл бұрын
Kuma kai ba don jahili ba ne murabkab ko dan son zuciya ba, ai da ya kamata fahimci cewa, waccen maganar da Sheikh Ibn Taimiya ya yi na ba da tabbaccin nasarar Mu'minai akan kafirai kuma har ya ke ba da tabbaccin cewa, abin a rubuce ya ke cikin Allon Lauhin Mahfuz, na iya kasancewa ishara ya ke yi da abin da Allah (S.W.A) Ya ke fada a Ayoyi da dama cikin Alqur,ani. Misali akwai a cikin wata Aya cikin S. Mujaadala inda Ya ke fada cewa, "KATABALLAHU LA,AGLIBANNA ANA WA RUSULIY, INNALLAHA QAWIYYIN AZEEZ". DA KUMA fadarSa a wata Ayar cikin S. Aali Imrana cewa, "IN-YANSURKUMULLAHU, FALAA GAALIBA LAKUM.....". Har yau da fadarSa a wani wurin, "WA KAANA HAQQAN ALAINA NASRIL MU'MINEEN". Da saurasu da sauransu. To bisa ga yaqeeni na sanin wadannan albishirori daga Allah (S.W.A), Sheikul Islam Ibn Taimiya zai iya bugun kirji ya fadi waccen magana ba kuma tare da ta ci karo da Tauheedi ba. Ai Allah (S.W.A) ya ce zai yi kuma Shi ya tabbatar da zai yi. Bugu da kari kuma, abul fasaadi, ka manta da wani mutum wanda Annabi (S.A.W) Ya ambata a Hadithi wanda mutane suke kallonsa a wulakance saboda da halin da kuma irin siffar da ya ke ciki. Amma saboda tsarkin zuciyarsa, Manzon Allah (S.A.W) Ya yi nuni da cewa, da mutumin zai daga hannu ya rantse cewa, Allah (S.W.A) sai Ya saukar da ruwan sama, da kuwa Allah (S.W.A) lallai sai Ya ku6utar da rantsuwarsa Ya yi ruwan. Kuma Manzon Allah bai ce sai da mutumin ya ce In shaa Allahu. Haba abul fasaadi attijani, ka makance ka kasa fahimtar gaskiya, kana ta kokarin kara 6atar da jahilai da wawaye, ga ka kuma wai kana da,awar Malanta. Allah Ya shirye ka.
@tijjaniabdullahiinuwa6466
4 жыл бұрын
Ba ladabi kaima da kake maimata abinda suka ce gsky Mallam, saboda haka a rika kulawa kuma a dinga neman kalmar da zaai amfani da ita akan Shugaba S A W. Hakan kuskure sosai kada ka zama a maimakon nuna mutane abinda ya faru kuma kaima ya zama kana fadawa Shugaba S A W kalmomin da basu dace Allag yasa mu gane gaskiya
@shehushaba
4 жыл бұрын
kai jahilin ina ne, baka da fahimta
@yusufshafiushafiusaleh7212
3 жыл бұрын
Allah qafahimta
@lawaliadamou6007
4 жыл бұрын
Allah ya kara kusanci da ANNABI MOHOMADE S A W dodan wahabiyya
@abdullahibadayi4980
4 жыл бұрын
To ba mamki mal Haifan yayi kuskure to kaima kahuto fili kace shimfida farin kyalle ayi da'ira ana wani salati wadda Mazon Allah bai koyara ba addini bane inka isa
@mamanelawaly5682
4 жыл бұрын
Allah ya tona maka Assiri
@dimalamabdoulkader3539
3 жыл бұрын
Kai matsalarka hassada da gulma. Kulum kana tchikinn zague. Bakataba tabsir ba sai dey kamey kamey.
Пікірлер: 240